Ma’aikta a jahar Oy, karkashin Jagorancin kungiyar kwadago ta NLC a jiya suka sanar da gamayyar kungiyoyin kan su Fito Kwanso da Kwarkwatan su domin fara yajin aikin.
Umarnin Yajin aikin dai ya fito ne daga bakin Shugaban kungiyar na jahar kwamred Bayo titilola-sado, Dan nuna goyon bayan su ga malaman firamare ranar litinin mai zuwa.
Majiyar mu ta hango ofisoshin Gwamnati a kulle a nan Garin Ibadan.