• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, June 5, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Ma’aikatan gwamanti sunfi Yan Siyasa cin Hanci cewar Yan Majalissu

Musa Sahabi Alhaji by Musa Sahabi Alhaji
June 19, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
1
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
Hoton dakin taron Yan Majalissu

 

  • Ma’aikatan gwamanti sunfi Yan Siyasa cin Hanci cewar Yan Majalissu
  • Yan Majalissun wakilai sun ce bincike ya nuna cewa a hanlin yanzu ma’aikatan gwamanti sunfi Yan Siyasa almundahana.
  • Dan Majalissa Mathew N. Jagoran SPAC yake bayyana hakan lokacin da yake zantawa da jami’in Jaridar PUNCH a Abuja.

Yan Majalissun sune dai Wanda kundin mulki ya tabbatar a matsayin wakilai sun ce ” a hanlin yanzu suna kan bincike ne kan Shugaban Masu bincike na kasa tun daga 2015 zuwa 2018.

KARANTA:- Buhari ya nada sabbin sakatarori guda biyar na gwamnatin tarayya

Binciken zai ta’allaqa ne kan ministries da wadansu reshoshi na gwamnatin.

Uhoghide yace binciken dai kawo yanzu ya tabbatar da mafi munin inda ake almundahana shine wajan ma’aikatan gwamanti.

Yace “na Fadi hakan ne kan zargin da ake yi, zagaji mutane sukan ce suna korafi da Yan Siyasa sune sukafi yin cin Hanci.

“Mutane da dama sun aminta da cewa duk wani ta’adi da zai auku to ana dangata shi ne da Yan Siyasa, Wanda Kuma Yan Siyasar basu Kai kaso goma cikin sauran mutane ba”

“Binciken namu ya bayyana mana cewar mafiya yawan kudaden da ake sacewa ba Yan Siyasa ke sacewa ba.”

Yace “Mun bankado biliyoyin kudade da’aka sace daga asusun MDAs wadanda Yan Siyasa nawa ne keda irin wadannan makudan kudaden?”

“An Sha kawo mana karar satar kudade a bankin ma’aikatan gwamanti. Ba muna Kai karar maaikatu bane, yace ” babu tayadda za’a minista ya handame kudin batare da sanin mai kula da asusun ba.”

A yanzu dai SPAC tazo da sabbin tsarika Wanda zai tilastawa ma’aikatan dawo da kudaden da suka handame.

Yace ” Munu sami rahotanni da dama kan cinye kudaden Kuma mun gaya musu dasu gaggauta dawo dasu.

Yace ” Mun riga Mun yanke cewa duk Wanda ko wacce aka kama lokacin da yake jagoranci wani ma’aikata da zai fuskaci hukunci.

Yace ” duk maaikacin da aka gama da cin hanci shekaru goma baya za’a tun tubeshi ya bada bayani gamsashshen idan ba haka ba ya dawo da kudin ko Kuma ya fuskaci hukunci.

Yace ” yanda sa saci miliyan goma a shekarun baya ya isa yanzu ace yayi kasuwanci ya Sami ribar da zai biya”.

Previous Post

Buhari ya nada sabbin sakatarori guda biyar na gwamnatin tarayya

Next Post

Dan wasan kwallon najeriya Abdullahi Shehu ya auri wata yar shirin fim

Next Post

Dan wasan kwallon najeriya Abdullahi Shehu ya auri wata yar shirin fim

Comments 1

  1. Pingback: Bayan dogon lokacin da aka iba Kungiyar NDLEA sun sanar da Karin girma wa ma’aikatan 3,506 - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2601 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2131 shares
    Share 852 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1907 shares
    Share 763 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1440 shares
    Share 576 Tweet 360
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Da Dumi-Dumi: Anyanka Ta Tashi:Kungiyar NLC Za Ta Tsunduma Yajin Aikin Gama Gari

Cire Tallafin Fetur: Kuyiwa Allah Kada Ku Tafi Yajin Aiki, Ndume Ya Roki NLC

June 4, 2023
Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

June 4, 2023
Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
Labarai

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi
Labarai

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
  • Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
  • Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In