No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Tsaro

MACBAN ta zargi Ƙungiyar Bauchi kan kisan Makiyaya 6, da Ɓacewar 7

Shugaban Ƙungiyar Makiyaya ta Miyetti Allah ta Najeriya (MACBAN) na jiha, Malam Nura Abdullahi, ya......

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
August 2, 2022
in Labarai, Tsaro
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Da Ɗumi-Ɗuminsa: An ƙona Gidaje, an jima Fasto rauni, bayan zargin ɓatanci ga Annabi SAW a Bauchi

An yi zargin an kashe makiyaya shida tare da Ɓacewar wasu bakwai a ƙauyukan Mongi da Langai da ke Ƙaramar Hukumar Mangu ta jihar Filato bayan wani hari da wata kungiya mai suna Ƴan Babeli da ke Bauchi ta kai.

RELATED POSTS

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022

Shugaban Ƙungiyar Makiyaya ta Miyetti Allah ta Najeriya (MACBAN) na jiha, Malam Nura Abdullahi, ya tabbatar wa Daily Trust faruwar lamarin a jiya.

Gwamnan Bauchi Bala Mohammed
Gwamna Bauchi Bala Mohammed

KARANTA WANNAN LABARIN: Dalilin da yasa Kwankwaso ke goyon bayan Tinubu ya zaman Shugaban Ƙasa – Deji Adeyanju

Ya ce kungiyar ta mamaye al’ummomin ne a ranar 22 ga watan Yuli, inda suke farautar mutane da sunan ta’addanci, inda ya bayyana cewa ƴan kungiyar sun kama wasu Fulani ne suka kai su wani daji inda suka kashe su.

Shugaban na MACBAN ya ce an kama mambobinsu 13 sannan an gano gawarwakinsu shida a cikin daji yayin da sauran ba a gansu ba.

Ya ce, “Daga ranar 23 ga watan Yuli zuwa 31 ga watan Yuli, mun binne mutane shida. Waɗanda aka kashe ba su da laifi kuma bakwai ba a gansu ba. Biyu daga cikin waɗanda aka kashe sun fito ne daga Mongi kuma hudu daga cikin Al’ummar Langai ne. Ɗaya daga cikin waɗanda aka kashe akwai wani Ɗalibi. Akwai kuma wani mutum mai Shekaru 65 da aka kashe shi ma.

“Wannan ba abin yarda ba ne. Yana da mummunan aiki na tsari mafi girma. Adalci ne na Daji kuma ba za mu lamunta da shi ba. Idan sun zarge su da yin garkuwa da su, da a kai su Kotu bayan an kama su. Idan aka same su da laifin, a yanke musu hukunci.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Bayan sun kashe su, sun sace dukiyoyinsu da kudadensu. Suka dauki Babura. Muna kira ga hukumomin tsaro da su dauki mataki. Na sanar da Barikin GOC 3 akan lamarin,” inji Abdullahi

Da aka tuntubi kakakin Ƴan sanda na Bauchi, Ahmed Wakili, ya ce “Rundunar Jihar Filato ce ke da hurumin magana a kai.”

Da aka shaida wa kungiyar Ƴan Babeli daga Bauchi, ya amsa da cewa, “Ba mu san kungiyar da suke zargin ba. Idan sun san mutanen da suka kashe membobinsu, to su bayyana mana su. Domin an ajiye gawarwakin a Bauchi, hakan ba yana nufin an kashe su ne a Bauchi ba.”

Amma da aka tuntubi Kakakin Rundunar ƴan sandan Jihar Filato, DSP Alabo Alfred, ya ce, “Ban samu labari kan lamarin. Idan na samu, za ku ji.”

Tags: BauchiMACBAN
Share1Tweet1Share
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
Labarai

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Next Post
Ƴan Sanda

Ƴan Sanda sun kama mutum 2 da yin Garkuwa da Mutane a Niger

Yan Jam’iyar PDP Sama Da 2,500 Sun Koma APC A Jihar Kebbi

Yan Jam'iyar PDP Sama Da 2,500 Sun Koma APC A Jihar Kebbi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
An kama mutane 8 da laifin fasa bututun mai, da ayyukan tace gurbataccen man fetur ba bisa ka’ida ba a jihar Ondo

An kama mutane 8 da laifin fasa bututun mai, da ayyukan tace gurbataccen man fetur ba bisa ka’ida ba a jihar Ondo

April 22, 2022
Rundunar Yan Sandan Zamfara Ta Kubutar da Mutane 7 daga wajen Yan Garkuwa

Rundunar Yan Sandan Zamfara Ta Kubutar da Mutane 7 daga wajen Yan Garkuwa

February 26, 2022
KAROTA Ta Girke Jami’ai 1,500 Don Tabbatar Da Sufuri Cikin Nutsuwa a Kano Lokacin Bukukuwan sallah

KAROTA Ta Girke Jami’ai 1,500 Don Tabbatar Da Sufuri Cikin Nutsuwa a Kano Lokacin Bukukuwan sallah

July 6, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In