• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Da ɗumi-ɗumi: Mailafia ya ajiye muƙaminsa daga Cibiyar Horas da Dabarun Mulki (NIPPS).

abubakar by abubakar
August 24, 2020
in Labarai, Siyasa, Tsaro
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon mataimakin gwamnan babban Bankin Najeriya (CBN) Obadiah Mailafiya ya ajiye muƙaminsa, saboda kashe-kashen da ake yi a kudancin jihar Kaduna, wanda ya ce yana addbar jama’arsa.

Mailafiya ya sanar da murabus ɗinsa a matsayin Darakta a Cibiyar Horas da Dabarun Mulki (NIPPS) da ke Kuru, Jihar Filato a ranar Litinin.

“Na yanke shawarar ba zan ci gaba da aiki cikin nutsuwa ba alhali ana ci gaba da yi wa mutane kisan ƙare dangi.

“Dalilina na ajiye aiki ke nan kuma kwamitin gudanarwar ya amshi buƙatata; na ba su sanarwar wata ɗaya daga 18 ga Agusta zuwa 19 ga Satumba. Matakin da na ɗauka shi ne mafi a’ala ga kowa”, kamar yadda ya shaidaw manema labarai.

Ya bayyana masa haka ne bayan wakilinmu ya nemi jin ko binciken da hukumar tsaro ta DSS ta yi masa a kwanakin baya na da alaƙa da ajiye aikin da ya yi.

“Na ajiye aiki a NIPPS. Babu wanda ya sa ni ko ya tursasa min. Na yanke shawarar ba zan ci gaba da aiki cikin nutsuwa ba alhali ana ta yi wa mutanena kisan ƙare dangi.

Wani rahoto na cewa Mailfiya ya yi watsi da Hedikwatar ‘Yan Sandan Najeriya ta yi masa, wanda lauyansa Yakubu Bawa ya ce an mika musu ta Ofishin Mataimakin Shugaban ‘Yan Sandan Najeriya a ɓangaren binciken manyan laifuka.

http://dimokuradiyya.com.ng/hukumar-yan-sanda-ta-sake-gayyatar-malafia-zuwa-ofishinta-dake-abuja-a-rana-litinin/

Barista Yakubu Bawa ya ce salon gayyatar ya saɓa tsarin da aka saba gani, yana mai zargin alakar gayyatar da tambayoyin da hukumar tsaro ta DSS ta yi wa Mailafiya a kwanakin baya.

A kwanakin baya DSS ta yi wa Mailafiya tambayoyi bayan wata hira da aka yi da shi a gidan radiyo ‘Nigeria Info’ inda ya yi zargin cewa wani gwamna mai ci a Arewacin Najeriya ne shugaban ƙungiyar Boko Haram.

Sauran zarin da ya yi a hirar kan yanayin tsaro a Arewacin Najeriya sun haɗa da cewa bakin ‘yan bindiga da Boko Haram ɗaya kuma jiragensu na ta jigilar makamai da kuɗaɗen a lokacin dokar kulle tamkar babu dokar.

Ya yi iƙirarin cewa yana daga cikin waɗanda suka gana da tubabbaun kwamandojin mayaƙan Boko Haram waɗanda suka shaida masa haka, har ya ce ‘yan bindigar da suka bazu a ko’ina a Najeriya na shirin fara kai hari a cikin birane suna kashe manyan mutane, kuma za su fara yaƙin basasa a 2022.

Kalaman nasa dai sun haifar da muhawara da kiraye-kirayen a yi bincike domin gano gaskiyar zarge-zargen tsohon Mataimakin Gwamnan na CBN.

Bayan fitowarsa daga ofishin DSS ya ce yana kan maganganun nasa da ko kafin nan sun sa an ci tarar gidan Nigeria Info tara.

Daga baya ya fito yana bayar da haƙuri cewa ya ji abubuwan da ya faɗa din ne a bakin wasu mutane da ya haɗu da su a kasuwar ƙauye.

Tags: boko haramCBNMailafiaMatsalar Tsaro
Previous Post

Ƙungiyoyin Kare Haƙƙin Ɗan Adam Na Nema Wa Nijeriya Mafita

Next Post

Wasu ‘Yan Fashi da ‘Yan Ƙungiyar Asiri sun shiga komar hukumar ‘yan sanda a jihar Benuwe.

Next Post

Wasu 'Yan Fashi da 'Yan Ƙungiyar Asiri sun shiga komar hukumar 'yan sanda a jihar Benuwe.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2328 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1491 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1401 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC  Ba – Dan Takarar Sanata

Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata

February 7, 2023
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023
NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

February 7, 2023
Shugaban INEC Ya Gana Da Emefiele Kan Sabbin Manufofin Kudin Naira

Shugaban INEC Ya Gana Da Emefiele Kan Sabbin Manufofin Kudin Naira

February 7, 2023
Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan Ya Yi Babban Rashi

Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan Ya Yi Babban Rashi

February 7, 2023
Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC  Ba – Dan Takarar Sanata
Siyasa

Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata

February 7, 2023
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5
Siyasa

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo
Labarai

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023
Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC  Ba – Dan Takarar Sanata

Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata

February 7, 2023
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata
  • Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5
  • ‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In