• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, June 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Al'ajabi

Masu son bidiyon tsiraicina su tura min saƙon kai tsaye, Budurwa ga mabiyanta na TikTok

Masu son bidiyon tsiraicina su tura min saƙon kai tsaye, Budurwa ga mabiyanta na TikTok

Sadiya Khalid by Sadiya Khalid
January 6, 2023
in Al'ajabi, Labarai, Rahotanni
Reading Time: 2 mins read
55 1
0
Masu son bidiyon tsiraicina su tura min saƙon kai tsaye, Budurwa ga mabiyanta na TikTok

Masu son bidiyon tsiraicina su tura min saƙon kai tsaye, Budurwa ga mabiyanta na TikTok

77
SHARES
700
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wata budurwa wacce ta saki bidiyonta kan ta babu ko dankwali a TikTok ta bayyana tana ba da sanarwa mai ban mamaki.

A bidiyon nata wanda wani shafin Aisha Fulani ta saki, an ji yadda ta ke cewa ga masu bukatar bidiyon tsiraicinta su yi mata magana.

KU KARANTA: Yadda wata ƙaramar yarinya ta ke kwalliya kamar budurwa ya ɗauki hankali

Bidiyon ya yi matukar ba da mamaki kasancewa yawancin masu tura bidiyon tsiraicinsu ba sa bayyana wa duniya sai dai a ha’ince su a saki.

Saidai a mata bangaren ba haka bane, da kanta take shelantawa kan za ta tura wa mutane da kanta. A bidiyon ta fara da cewa:

“Assalamu alaikum wa rahmatullah ta’ala wa barakatuhu. Masoyana ‘yan iska na TikTok da na ma duk duniya gabadaya.

“Masoyana ‘yan iska na TikTok ina sanar da ku zan sakar muku sababbin bidiyona da ku ke ta damu na kwana biyu kuna cewa kuna son in sakar muku bidiyo in fara muku bidiyo tsira.

“Toh shi ne yanzu zan fara muku bidiyo tsirara, inshaAllah shiyasa nake so in fara muku shi ne nake so in gaya muku. Duk wanda yake so in mai bidiy tsirara ya min magana a comment section.”

Nan da nan mutane suka yi caa akan ta, duk da dai ba a san ko dagaske ko kuma ba dagaske take ba, amma da alamu dai ba kamun kai ne da ita sosai ba. Ga wasu daga cikin tsokacin:

Fatima Muhammad ta ce:

“Me abin anan da zakice zaki fara sirara daman ai duk angama ganin komai naki kuma baki da daraja domin ko mijin kirki ba zaki zamuba domin babu namiji dazai auri sauran wani.”

Maryam Abdullahi ta ce:

“Ya Allah kada kabarmu da iyawarmu allah kashiryamana zuria allah kayafemna mene ribarki mene amfanin haka ina mai baki shawara wanann rayuwar batada tabbas yakamat ace kin kula da kanki kafin lkci yakuremki.”

Bin Khamis ya ce:

“Good muna tare nine farkon wanda zai fara kallonsa.”

Bachir Lawan:

“Kafin ki haɗu da Mala’ikan mutuwa ya daukeki yakaima Mala’ikun azaba su laqaɗamiki shegen duka Allah shirye ki dake da sauran masu irin halinki.”

Dan Sarki:

“Innalillahi wa Inna ilaihir rajiun Dabakinki kike fadan haka ki tuba ki goma zuwaga Allah yayafe miki Da nabari kina wayarma mutane Kaine Ashe kina lalata al’ummane Allah yasa mudace.”

Saudiya Ta Amince Wa Ronaldo Ya Zauna da Budurwarsa Duk da Haramun Ne Marasa Aure Su Rayu Tare

Rahotanni sun bayyana cewa Cristiano Ronaldo da abokiyar zamansa Georgina Rodriguez za su karya doka a kasar Saudiyya ta hanyar zama tare duk da dokar kasar da ta hana masoyan da ba su yi aure ba kwana wuri guda.

Dan wasan dan kasar Portugal mai shekaru 37, ya koma kungiyar Al-Nassr ne a watan da ya gabata bayan ficewar sa daga Manchester United kuma rahotanni sun ce zai rika karbar fam miliyan 175 a shekara.

An bayyana shi a ranar Talata 3 ga watan Janairu, a gaban magoya bayan sa 25,000 a filin shakatawa na Mrsool a Riyadh, zuwa wurin wasan wuta.

Iyalan Ronaldo ma sun kasance a filin wasan inda aka bude shi kuma kafar yada labarai ta SPORT ta kasar Sifaniya ta bayyana cewa ta hanyar zama da Rodriguez masoyan za su karya dokar Saudiyya.

Tags: BudurwaDimokuradiyyahausaLabaraiTikTokTsiraici
Previous Post

Za mu yi kewarsa sosai – Saƙon ta’aziyyar Buhari ga iyalan Ayo Olukotun

Next Post

Tirƙashi: Bayan Kwashe Shekara 13 Suna Zaman Aure, Ma’aurata Sun Gano Iyayensu Ɗaya

Next Post
Tirƙashi: Bayan Kwashe Shekara 13 Suna Zaman Aure, Ma’aurata Sun Gano Iyayensu Ɗaya

Tirƙashi: Bayan Kwashe Shekara 13 Suna Zaman Aure, Ma'aurata Sun Gano Iyayensu Ɗaya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2601 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2130 shares
    Share 852 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1906 shares
    Share 762 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1439 shares
    Share 576 Tweet 360
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Da Dumi-Dumi: Anyanka Ta Tashi:Kungiyar NLC Za Ta Tsunduma Yajin Aikin Gama Gari

Cire Tallafin Fetur: Kuyiwa Allah Kada Ku Tafi Yajin Aiki, Ndume Ya Roki NLC

June 4, 2023
Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

June 4, 2023
Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
Labarai

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi
Labarai

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
  • Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
  • Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In