No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Kasashen Ketare

Masu Zanga-Zanga A DR Congo Na Farmakan Sansanonin Jami’an Majalissar Dinkin Duniya

Da yake jawabi Mai magana da yawun Majalisar Dinkin Duniya ya ce masu zanga-zangar sun hada kai da kungiyoyin mayaka da ake kira Mai Mai.

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 29, 2022
in Labarai
Reading Time: 3 mins read
1 0
0
Masu Zanga-Zanga A DR Congo Na Farmakan Sansanonin Jami’an Majalissar Dinkin Duniya

 

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

 

Wutar Man Fetur ta tashu a Sansanin Jami’an wanzar da zaman lafiya na majalisar dinkin duniya dake Beni a gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo, a daidai lokacin da ake zanga-zangar adawa da zaman jami’an a kasar

Akalla wasu sansanonin Jami’an wanzar da zaman lafiyan guda biyu ne aka kai wa hari a jya Alhamis. Sai dai ba a bayyana adadin wadanda suka jikkata ba.

Akalla mutane 19 da suka hada da jami’an wanzar da zaman lafiyan uku ne suka rasa rakuyansu a rikicin, da ya biyo bayan zanga-zangar kin jinin Jami’an na Majalisar Dinkin Duniya da aka faratun ranar Litinin din da ta gabata.

BBC Ta  ruwaito cewa masu zanga-zangar na zargin Majalisar Dinkin Duniya da rashin kare fararen hula daga kungiyoyin masu dauke da makamai da ke kai hare-hare a gabashin kasar.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

KARANTA WANANN LABARI: Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Ayyana Litinin A Matsayin Ranar Hutun Sabuwar Shekarar Musulunci

Da yake jawabi Mai magana da yawun Majalisar Dinkin Duniya ya ce masu zanga-zangar sun hada kai da kungiyoyin mayaka da ake kira Mai Mai.

Haka kuma fiye da kungiyoyi 100 daban-daban masu dauke da makamai ne ke cigaba da kai farmaki a gabashin kasar ta Jamhoriyar Dimokiradiyyar Congo, ciki har da Allied Democratic Front da ke da alaka da kungiyar IS.

A halin da ake ciki kuma, hare-haren baya-bayan nan sun yi sanadiyar mutuwar daruruwan mutane tare da raba dubbai da muhallansu.

A wani labarin kuma na daban.

Tsohon Karamin Ministan Ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba, da wata kungiya mai suna Incorporated Trustees of Rights for All International, sun shigar da sammaci a gaban wata babbar kotun tarayya da ke Abuja suna neman ta ba da umarnin ayyana Nwajiuba a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Sun kuma roki kotun da ta soke kuri’un da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu, da kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya samu.

Dimokuradiyya ta rawaito cewa, Nwajiuba wanda ya zargi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC da ba da cin hancin ga daliget da daloli ya gabatar da batutuwa 26 domin tantancewa a kotu.

Ya kuma bukaci kotun da ta tantance ko adadin ya ci karo da sashi na 11 (A) 12(1) da 13(1) na kundin tsarin mulkin jam’iyyar APC.

Tsohon ministan ya bukaci kotun da ta tantance ko adadin wakilan da za a yi zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP bai sabawa sashe na 33(1) da (5) (c) na kundin tsarin mulkin jam’iyyar ba.

Ya roki kotun da ta tantance ko idan aka yi la’akari da bayyananniyar sharuddan da ke tattare da sashe na 6 (6) (A) (B) da (C) da aka karanta tare da sashe na 15 (5) na Kundin Tsarin Mulki na 1999, kotun ta na da ikon shari’a na sokewa, da kuma ayyana zabukan a matsayin haramtattun zabukan fidda gwani na shugaban kasa na APC da PDP.

Nwajiuba ya bukaci kotun da ta tabbatar da cewa duk kuri’un da aka kadawa Tinubu da Atiku a babban taron kasa musamman na jam’iyyun APC da PDP sun sabawa doka, ba su da wani tasiri, kuma ba su da wani amfani a kan dalilan cin hanci da rashawa da sayar da kuri’un daliget don su jefa musu kuri’a.

A karshe ya roki kotun da ta yanke hukuncin cewa, dangane da karin bayani na sakin layi na 1 da na 8 na kundin tsarin mulkin 1999 na 5, zargin cin hanci da rashawa da Tinubu da Atiku ke yi na sayen kuri’u da kuma jawo wakilai da daloli da Naira domin su samu kuri’u a babban taron kasa na musamman, ya hana su ci gaba da neman, tsayawa takara, da rike mukamin shugaban kasa.

Tags: DR Congo
ShareTweetShare
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Bayan Ficewar Sa Daga APC, Sanata Magnus Abe Ya Sanar Da Sauya Sheka Zuwa Jam’iyyar  SDP

Bayan Ficewar Sa Daga APC, Sanata Magnus Abe Ya Sanar Da Sauya Sheka Zuwa Jam'iyyar SDP

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alkawarin Tallafawa Manoma Da Kayan Aiki Na Zamani

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alkawarin Tallafawa Manoma Da Kayan Aiki Na Zamani

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
An sake Sassauta dokar hana Zirga-zirga a Filato

An sake Sassauta dokar hana Zirga-zirga a Filato

September 8, 2021
Jam’iyyar APC A Jihar Zamfara Ta Mayar Da Martani Kan Sauya Shekar ‘Ya’yanta  Zuwa PDP

Jam’iyyar APC A Jihar Zamfara Ta Mayar Da Martani Kan Sauya Shekar ‘Ya’yanta Zuwa PDP

July 18, 2022
YANZU-YANZU: Majalisar Dattijai Ta Amince Da Kafa Sabbin Makarantun Horas Da Aikin Lauya

YANZU-YANZU: Majalisar Dattijai Ta Amince Da Kafa Sabbin Makarantun Horas Da Aikin Lauya

February 8, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In