No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Matsalar Tsaro: Kayi Koyi da Boris Johnson ka sauka daga Mulki — Ƴan Najeriya ga Buhari

Majiyar Jaridar Dimokuraɗiyya ta ruwaito cewa ƴan Ta'adda sun kasance suna cigaba da gudanar da ta'addanci a Ƙasar, suna Cigaba da kawo rashin zaman lafiya ga Al'umma

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 8, 2022
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Buhari

Buhari

Matsalar Tsaro: Kayi Koyi da Boris Johnson ka sauka daga Mulki — Ƴan Najeriya ga Buhari

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Biyo bayan yawaitar Matsalar Tsaro a Ƙasar, wasu masu ruwa da tsaki sun jaddada cewa Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya sauka a matsayin Shugaban Nijeriya.

Majiyar Jaridar Dimokuraɗiyya ta ruwaito cewa ƴan Ta’adda sun kasance suna cigaba da gudanar da ta’addanci a Ƙasar, suna Cigaba da kawo rashin zaman lafiya ga Al’umma.

Buhari
Buhari

KARANTA WANNAN LABARIN: Kotu ta Kori Ɗan Takarar Gwamnan PDP a Delta

Matsalar tsaro dake cigaba da fuskantar Ƙasar a ranar Talata 5 ga watan yunin, ƴan ta’adda sun kai hari ga Manyan Gwamnati, ciki har da waɗanda ke aiki da Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.

Ayarin Shugaban Ƙasa an kai masu hari a Katsina a ranar Talata. A cewar rahoto, guda biyu daga cikin Jami’an su an jikkata su.

Sakamakon hare-hare da Kashe-kashe da ke cigaba da wakana a Ƙasa, ya fusata wasu masu amfani da Kafafen Sadarwa na Zamani suka yi kiran a daina wani gangamin yaƙin neman zaɓe, da sauran aikace-aikacen da suka shafi Babban Zaɓen mai zuwa.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Sun bayyana fatan cewa zaɓen bazai faru ba, suna masu bada misali ga aikace-aikacen ta’addanci dake wakana a faɗin ƙasar.

Da yake jawabi, Shugaban Ƙungiyar Marubuta Kare Haƙƙin Bil’adama HURIWA Emmanuel Onwubiko yace Zaɓe dole a yi shi idan Shugaban Ƙasa yaki sauka daga Mulki.

A cewar sa “Buhari baya buƙatar a gaya mashi ya ajiye aiki, idan shi ya cancanta. Babban abinda ya kamata mutum yayi ya sauka, kuma bashi da wani magani ga kowacce matsaloli tun daga farkon Gwamnatin sa.

Haka zalika, wani Jigo a Jam’iyyar PDP wanda yayi jawabi daga Jahar Benue daya bukaci a sakaye sunan sa, ya yi kira ga Shugaban Ƙasa daya amshi kiran ƴan Najeriya ya sauka daga mulki, kamar yadda Firaministan Landan Boris Johnson ya yi.

Yace “Shuwagabannin Afirka a kowane lokaci so suke su mutu suna kan mulki. Ƴan Najeriya sun daɗe suna kira ga Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya sauka, amma har yanzu yana nan a Villa, shin wannan shine Shugaba.

Tags: Boris JohnsonBuhariƳan Najeriya
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Sanata Ali Ndume

Cikin Kwana 2, Za A Iya Kamo Ƴan Boko Haram Da Suka Tsere — Ali Ndume

Kwankwaso

Babu abinda APC, PDP ke gare su ga Jama'ar Osun — Kwankwaso

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Shugaba Buhari Ya Yi Ta’aziyyar Mutuwar Manjo Janar Cyril Iweze

January 1, 2021

Sporting CP Ta Sabunta Sunan Ƙaramar Ƙungiyarta Da Ronaldo

September 21, 2020
NAPTIP ta tseratar da yara 35 da za’ayi safarar su zuwa Nahiyar turai

NAPTIP ta tseratar da yara 35 da za’ayi safarar su zuwa Nahiyar turai

March 12, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In