• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Wednesday, October 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Mohammed Salah Ya Bayar Da Kyautar Makudan Kudi Don Gyara Coci

A ranar Lahadin da ta gabata ne wata gobara ta tashi a cocin Abu Sefein inda ta kashe mutane 41 tare da jikkata akalla 14

Ibrahim Hassan Hausawa by Ibrahim Hassan Hausawa
August 17, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
3 0
0
Mohammed Salah Ya Bayar Da Kyautar Makudan Kudi Don Gyara Coci
5
SHARES
41
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Mohamed Salah, kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Masar kuma fitaccen dan wasan Liverpool, ya bayar da gudunmawar kudi domin sake gina cocin Abu Sefein da ke gundumar Giza, bayan wata gagarumar gobara da ta yi barna a makon jiya.

Jaridar Dimokuradiyya ta rawaito cewa Kafofin yada labaran kasar sun ce Salah ya ba da gudummawar dalar Amurka dubu 156,000 (kimanin fam miliyan 3 na Masar) don sake gina cocin.

Jirgin Abuja-Kaduna: Sauran Da Suka Rage Suna Cikin Wani Hali —- Mai Shiga Tsakani

A ranar Lahadin da ta gabata ne wata gobara ta tashi a cocin Abu Sefein inda ta kashe mutane 41 tare da jikkata akalla 14.

Salah ya jajanta wa wadanda suka mutu a cocin ta shafinsa na Twitter, sa’o’i kadan bayan faruwar lamarin.

Salah ya rubuta: “Ina mika ta’aziyyata ga wadanda suka mutu a Cocin Abu Sefein, tare da fatan samun sauki cikin gaggawa ga wadanda suka jikkata.”

Shafin yanar gizo na kungiyar kwallon kafa ta Liverpool ya nuna alhini ga wadanda gobarar cocin ta shafa a Masar.

Liverpool ta bayyana a shafinta na Twitter cewa, “Ta’aziyyarmu daga Liverpool FC zuwa ga dukkan iyalan wadanda suka mutu a gobarar Cocin Shahida Abu Sefein a gundumar Giza, Masar, muna fatan samun sauki cikin gaggawa ga wadanda suka jikkata.”

Hukumar kwallon kafa ta Masar ta mika ta’aziyya ga wadanda gobarar cocin Giza ta shafa.

Masu jimamin lamarin a Masar sun halarci taron tunawa da wadanda gobarar Coptic ta shafa a ranar Talata – daga cikinsu akwai yara da dama da suka hada da tagwaye da ‘yan uku.

Gobarar da wutar lantarki ta haddasa ta tashi a ranar Lahadin da ta gabata, inda ta mamaye cocin Abu Sefein da ke Imbaba, wata gunduma a yammacin kogin Nilu, wanda kuma ya kasance wani yanki na gundumar Giza a babban birnin Alkahira.

Tags: FranceGazaGizaMohammed Salah
Previous Post

Jirgin Abuja-Kaduna: Sauran Da Suka Rage Suna Cikin Wani Hali —- Mai Shiga Tsakani

Next Post

2023: Tinubu Ya Shirya Ganawa Da Obasanjo

Next Post
2023: Tinubu Ya Shirya Ganawa Da Obasanjo

2023: Tinubu Ya Shirya Ganawa Da Obasanjo

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2710 shares
    Share 1084 Tweet 678
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2416 shares
    Share 966 Tweet 604
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2204 shares
    Share 882 Tweet 551
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2091 shares
    Share 836 Tweet 523
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1507 shares
    Share 603 Tweet 377
Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja

Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja

October 4, 2023
Hatimin APC da PDP

Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP

October 4, 2023
Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
NSCDC

NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

October 4, 2023
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Naija Ta Fara Tattara Bayanan Masu Haƙar ma’adinai a jihar

Gwamnan Neja ya jajantawa Masarautar Borgu kan hatsarin jirgin ruwa

October 4, 2023
Auto Draft

Saudi Arabiya ta sanar da buƙatar karbar bakuncin gasar cin kofin duniya

October 4, 2023
Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja
Labarai

Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja

October 4, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP

October 4, 2023
Majalisar Dattijai
Labarai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja

Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja

October 4, 2023
Hatimin APC da PDP

Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP

October 4, 2023
Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja
  • Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP
  • Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In