• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Wednesday, October 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Siyasa

Murna Har Kunne: Dan Takarar Gwamnan NNPP da Wasu Mambobi 2000 Sun Koma APC

Dan takarar gwamna na jam’iyyar NNPP a jihar Ebonyi Adol-Awam da tulin mambobin jam'iyyar sum koma APC.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
June 2, 2023
in Siyasa
Reading Time: 3 mins read
7 1
0
Murna Har Kunne: Dan Takarar Gwamnan NNPP da Wasu Mambobi 2000 Sun Koma APC
11
SHARES
98
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
  • Dan takarar gwamna na jam’iyyar NNPP a jihar Ebonyi Adol-Awam da tulin mambobin jam’iyyar sum koma APC.
  • Daukar matakin sauya shekar zuwa jam’iyyar APC mai mulki ya biyo bayan dimbin rigingimun da suka dabaibaye jam’iyyar NNPP a jihar.
  • Adol-Awam yace zai cigaba da jajircewa wajen ganin an samar da ci gaba da shugabanci na gari domin amfanin kowa.

Dan takarar gwamna na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party NNPP a jihar Ebonyi, Prophet Chris Adol-Awam, ya koma jam’iyyar APC mai mulki a ranar Juma’a tare da wasu mambobin jam’iyyar 2,000,kamar yadda Daily Post ta rawaito.

Adol-Awam ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai jim kadan bayan wata ganawa da ‘yan jam’iyyar a gidansa da ke Abakaliki babban birnin jihar Ebonyi.

KARANTA WANNAN: Da Dumi-Dumi: An Sanya Ranar Gudanar da Zaben Kananan Hukumomi a Jihar Yobe

Adol-Awam ya sauya sheka ne tare da abokin takararsa da kuma mambobin jam’iyyar a sassan mazabun siyasa 171 da kananan hukumomi 13 na jihar.

Ya bayyana cewa sun yanke shawarar ruguza tsarin jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC mai mulki ne saboda dimbin rigingimun da suka dabaibaye jam’iyyar a jihar.

A cewarsa: “Da kaushin zuciya ne na sanar da kawo karshen tafiyata tare da jam’iyyar NNPP. Bayan na yi nazari sosai da natsuwa, na yanke shawarar komawa jam’iyyar APC da nake ganin itace gidana na siyasa ta gaskiya.”

Da yake bayyana dalilin daukar matakin, Adol-Awam ya ce, “Kafin hadewar da ta hada jam’iyyun ACN, ANPP, CPC, da kuma bangaren APGA zuwa APC, na taka rawar gani wajen kawo jam’iyyar ACN jihar Ebonyi a shekarar 2010.

“Na samu damar zama dan takarar gwamna a jam’iyyar a zaben shekarar 2011. Haka kuma, na dauki nauyin daukacin ‘yan takarar Majalisar Wakilai 24 na jam’iyyar a wancan zaben kuma na ba da gudunmawa sosai wajen hadewar.

“Alkawarin da nake da shi na tabbatar da manufofin jam’iyyar APC a kodayaushe ba ya gushewa.

“Da wannan ne nake alfahari da sanar da cewa na dawo APC, jam’iyyar da nake kira gida. Ina tahowa da ni da ciyawar da aka kafa a kananan hukumomi 13 na jihar nan. Tare, za mu daidaita da gwamnatin hadin kan kasa don amfanin al’ummar Ebonyi.”

Ya kuma kara da cewa matakin da ya dauka na komawa jam’iyyar APC ya samo asali ne daga irin nauyin da ya rataya a wuyansa da kuma burinsa na yi wa jama’a hidima.

“Na ci gaba da jajircewa wajen ganin an samar da ci gaba da shugabanci na gari domin amfanin kowa.

“A tare, mu himmatu wajen gina jihar Ebonyi mai wadata da za mu yi alfahari da ita,” inji shi.

A wani labarin kuma, Tallafin Fetur: Za Mu Sake Duba Mafi Ƙarancin Albashi Don Yin Tunani Na Gaskiya — Tinubu

Shugaba Tinubu ya ce mafi karancin albashin ma’aikata na kasa na bukatar a sake duba na tsakani kan lamarin.

Inganta rayuwar ‘yan Nijeriya ya kasance babban abin da gwamnatina ta sa a gaba, tare da karin manufofin tattalin arziki da ya shafi jama’a.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnonin APC a karkashin inuwar kungiyar gwamnonin jam’iyyar PGF suka dora alhakin cire tallafin man fetur kan Tinubu.

Tags: APCDimokuradiyyaEbonyiNNPP.Sauya Sheka
Previous Post

Da Dumi-Dumi: An Sanya Ranar Gudanar da Zaben Kananan Hukumomi a Jihar Yobe

Next Post

Ta Zama Matuƙiyar Jirgin Sama Bawan Kwashe Shekara 10 Tana Burin Hakan

Next Post
Ta Zama Matuƙiyar Jirgin Sama Bawan Kwashe Shekara 10 Tana Burin Hakan

Ta Zama Matuƙiyar Jirgin Sama Bawan Kwashe Shekara 10 Tana Burin Hakan

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2710 shares
    Share 1084 Tweet 678
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2416 shares
    Share 966 Tweet 604
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2204 shares
    Share 882 Tweet 551
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2091 shares
    Share 836 Tweet 523
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1507 shares
    Share 603 Tweet 377
Gwamnatin Najeriya Ta Baiwa Sanatoci Kudin Rage Radadin Cire Tallafin Man Fetur-Akpabio

Sayen Motoci Masu Aiki Da Iskar Gas:Majalisa Ta Gargadi Tinubu Akan Barnar Kudin Gwamnati

October 4, 2023
‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Mutum Daya Kware Wajen Lalata Wayoyin Wutar Lantarki Na KEDCO

‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m

October 3, 2023
Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

October 3, 2023
CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

October 3, 2023
FG ta Bada Gudummawar Abinci, Kayan Aikin Noma Ga ‘Yan Gudun Hijira

FG ta Bada Gudummawar Abinci, Kayan Aikin Noma Ga ‘Yan Gudun Hijira

October 3, 2023
An Gano Jabun Wasiƙun Ɗaukar Aiki A Gwamnatin Filato

An Gano Jabun Wasiƙun Ɗaukar Aiki A Gwamnatin Filato

October 3, 2023
Gwamnatin Najeriya Ta Baiwa Sanatoci Kudin Rage Radadin Cire Tallafin Man Fetur-Akpabio
Labarai

Sayen Motoci Masu Aiki Da Iskar Gas:Majalisa Ta Gargadi Tinubu Akan Barnar Kudin Gwamnati

October 4, 2023
‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Mutum Daya Kware Wajen Lalata Wayoyin Wutar Lantarki Na KEDCO
Rikicin Duniya

‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m

October 3, 2023
Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki
Labarai

Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

October 3, 2023
Gwamnatin Najeriya Ta Baiwa Sanatoci Kudin Rage Radadin Cire Tallafin Man Fetur-Akpabio

Sayen Motoci Masu Aiki Da Iskar Gas:Majalisa Ta Gargadi Tinubu Akan Barnar Kudin Gwamnati

October 4, 2023
‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Mutum Daya Kware Wajen Lalata Wayoyin Wutar Lantarki Na KEDCO

‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m

October 3, 2023
Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

October 3, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Sayen Motoci Masu Aiki Da Iskar Gas:Majalisa Ta Gargadi Tinubu Akan Barnar Kudin Gwamnati
  • ‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m
  • Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In