No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Mutum 4  Yan gida daya sun mutu, bayan sunci abinci Mai guba

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 9, 2021
in Labarai
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Mutum 4  Yan gida daya sun mutu, bayan sunci abinci Mai guba

Wasu Mutum 4 daga Ahali guda sun mutu har lahira, biyo bayan cin abinci Mai dauke da guba da su kayi, a garin Banni dake Karamar hukumar Kaiama na jihar Kwara.

RELATED POSTS

Baya daga cikin su, Ɗaya daga cikin waɗanda aka kama sun kai hari

Baya daga cikin su, Ɗaya daga cikin waɗanda aka kama sun kai hari

August 10, 2022
FUTA

Wata Ɗaliba ta ƙaryata batun yi mata fyaɗe a Jami’ar FUTA

August 10, 2022
Akeredolu

Dole ne Shugaban Ƙasa ya Fito Yankin Kudu — Akeredolu

August 10, 2022
Mutane Sun Tsere, Yayin Da Yan fashi Suka Kwace Iko Da Hanyar Legas Zuwa Ibadan

Mutane Sun Tsere, Yayin Da Yan fashi Suka Kwace Iko Da Hanyar Legas Zuwa Ibadan

August 10, 2022
Ni Ban Bukaci Tsohon Gwamnan Legas Ambode Ya Bani Naira Billiyan 50 Duk Wata Ba— Tinubu

Ni Ban Bukaci Tsohon Gwamnan Legas Ambode Ya Bani Naira Billiyan 50 Duk Wata Ba— Tinubu

August 10, 2022
Yanzu-Yanzu: Shugaban Matan PDP A Jihar Kebbi, Ta Koma APC

Yanzu-Yanzu: Shugaban Matan PDP A Jihar Kebbi, Ta Koma APC

August 10, 2022

Jaridar LEADERSHIP ta ruwaito cewa, wadanda lamarin ya shafa sun hadar da wasu Yara biyu, wadanda mahaifin su daya, da kuma jikokin wani mutum biyu Mai suna Alhaji Mohammed Abubakar.

Wadan da lamarin ya shafa su ne: Umar Mohammed mai shekara 25, da Kabir Mohammed Mai shekara 18, sai jikokin Alhaji Mohammed, Wanda suka hadar da Umar da kuma Bashiru.

Mai magana da yawun rundunar tsaron farar hula da kare kaddarorin gwamnatin wato Civil Defence dake jihar, Afolabi Babawale ya tabbatar da afkuwar lamarin, inda ya danganta mutuwar mutanan da cin abinci mai dauke da guba.

KARANTA WANNAN LABARIN: Maimartaba Sarkin Lafiagi ya rasu

Balarabe ya ce, Ana zargin mamatan sun mutune, bayan wani abinci da su kaci tare a ranar Laraban, inda suka mutu dukkanin su, a asibitoci mabanbanta a ranar jiya Alhamis.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya ce ” mun Sami sanawar mutuwar Yara biyu na Alhaji Mohammed Abubakar dake kauyen Olori na yankin Banni, dake karamar hukumar Kwara ta Arewa. Da Kuma mutuwar Umar Mohammed mai shekara 25, da Kadir Mohammed mai shekara 18″ inji shi.

“Sun fara yin amai ne da musalin Karfe 4 na safen jiya Alhamis, inda aka gaggauta kai su babban asibiti ta Igbeti na jihar Oyo ” a cewar shi.

Ya kara da cewa, ” A asibitin ne aka yi musu gwaji, kuma tabbatar dacewa, mutanan sunci abinci ne mai dauke da guba” inji jami’in

ShareTweetShare
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

Baya daga cikin su, Ɗaya daga cikin waɗanda aka kama sun kai hari
Labarai

Baya daga cikin su, Ɗaya daga cikin waɗanda aka kama sun kai hari

August 10, 2022
FUTA
Labarai

Wata Ɗaliba ta ƙaryata batun yi mata fyaɗe a Jami’ar FUTA

August 10, 2022
Akeredolu
Labarai

Dole ne Shugaban Ƙasa ya Fito Yankin Kudu — Akeredolu

August 10, 2022
Mutane Sun Tsere, Yayin Da Yan fashi Suka Kwace Iko Da Hanyar Legas Zuwa Ibadan
Labarai

Mutane Sun Tsere, Yayin Da Yan fashi Suka Kwace Iko Da Hanyar Legas Zuwa Ibadan

August 10, 2022
Ni Ban Bukaci Tsohon Gwamnan Legas Ambode Ya Bani Naira Billiyan 50 Duk Wata Ba— Tinubu
Siyasa

Ni Ban Bukaci Tsohon Gwamnan Legas Ambode Ya Bani Naira Billiyan 50 Duk Wata Ba— Tinubu

August 10, 2022
Yanzu-Yanzu: Shugaban Matan PDP A Jihar Kebbi, Ta Koma APC
Siyasa

Yanzu-Yanzu: Shugaban Matan PDP A Jihar Kebbi, Ta Koma APC

August 10, 2022
Next Post
Shugaba Buhari ya yi Allah Wadai da harin da aka kai a Adamawa

Shugaba Buhari ya yi Allah Wadai da harin da aka kai a Adamawa

Kasashen G7 za su tara wa Nigeria $383m don magance matsalolin Arewa maso Gabas

Kasashen G7 za su tara wa Nigeria $383m don magance matsalolin Arewa maso Gabas

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Da ɗuminsa: Yan Bindiga sun sace tsohon babban Manajan Hukumar NPA

Da ɗuminsa: Yan Bindiga sun sace tsohon babban Manajan Hukumar NPA

November 3, 2021
Fashewar Tankar Mai: Majalisar Dinkin Duniya Tayi Alkawarin Tallafa Wa  Kasar Saliyo

Fashewar Tankar Mai: Majalisar Dinkin Duniya Tayi Alkawarin Tallafa Wa Kasar Saliyo

November 8, 2021

Sahun Farko Dauke Da ‘Yan Nijeriya 84 Sun Dawo Gida Daga Afrika Ta Kudu

September 11, 2019

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    12 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Baya daga cikin su, Ɗaya daga cikin waɗanda aka kama sun kai hari
  • Wata Ɗaliba ta ƙaryata batun yi mata fyaɗe a Jami’ar FUTA
  • Dole ne Shugaban Ƙasa ya Fito Yankin Kudu — Akeredolu

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In