Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya aika da sunayen mutum 20 zuwa gaban majalisar jihar domin tantance su da tabbatar da su a matsayin Kwamishinoninsa.
Kakakin majalisar jihar, Abdulazeez Garba Gafasa ya karanto sunayen mutanen a gaban ‘yan majalisar jihar. Inda ya tabbatar da cewa a ranar Alhamis za su fara aikin tantance sunayen.
Ga jerin sunayen mutum 20 da Ganduje ya aika da su:
1. Murtala Sule Garo
2. Engr. Muazu Magaji
3. Barrister Ibrahim Muktar
4. Musa Iliyasu Kwankwaso
5. Dr. Kabiru Ibrahim Getso
6. Mohammed Garba
7. Nura Mohammed Dakadai
8. Shehu Na’Allah kura
9. Dr. Mohammed Tahir
10. Dr. Zahara’u Umar
11. Dr. Aminu Ibrahim Tsanyawa
12. Sadiq Aminu Wali
13. Mohammed Bappa Takai
14. Kabiru Ado Lakwaya
15. Dr. Mariya Mahmoud Bunkure
16. Ibrahim Ahmed Karaye
17. Muktar Ishaq Yakasai
18. Mahmoud Muhammad
19. Muhammad Sunusi Saidu
20. Barrister Lawan Abdullahi musa