No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Addini

NAHCON Ta Tabbatar Da Rasuwar Mahajjaciyar Jihar Kaduna A Kasa Mai Tsarki

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta tabbatar da rasuwar wata mahajjaciya Hasiya Aminu, daga cikin tawagar alhazan jihar Kaduna.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
July 8, 2022
in Addini
Reading Time: 3 mins read
0 0
0
NAHCON Ta Tabbatar Da Rasuwar Mahajjaciyar Jihar Kaduna A Kasa Mai Tsarki

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Giya Hisbah

Hisbah ta ƙwace kwalaben barasa 384 a Jigawa

August 9, 2022
Hukumar NAHCON Ta Kammala Jigilar Dawo Da Alhazan Najeriya

Hukumar NAHCON Ta Kammala Jigilar Dawo Da Alhazan Najeriya

August 8, 2022
Saudiyya, Ka'aba

Wata Daga cikin Alhazan Jahar Taraba ta Ɓace a Saudiyya

August 6, 2022
Rashin Tsaro: Sarkin Bichi Ya Shirya Taron Addu’oin Samun Zaman Lafiya A Jihar Kano

Rashin Tsaro: Sarkin Bichi Ya Shirya Taron Addu’oin Samun Zaman Lafiya A Jihar Kano

August 5, 2022
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Shari’ar Musulunci ba ta rataya ga waɗanda ba Musulmi bane — Sultan ga Masu Bautar Ƙasa

August 4, 2022
EFCC ta ayyana neman Wani Damfara Mompha kan cutar Biliyoyi

Mompha ya yi barazanar kai EFCC gaban Kotun Duniya kan ayyana shi ruwa jallo

August 4, 2022

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta tabbatar da rasuwar wata mahajjaciya Hasiya Aminu, daga cikin tawagar alhazan jihar Kaduna.

Ta rasu ne a cikin barcin da take yi jim kadan bayan ta dawo daga dutsen Arafat, kamar yadda makwabtanta a cikin tanti suka bayyana.

KARANTA WANNAN LABARIN: https://dimokuradiyya.com.ng/rikicin-alummomin-adamawa-gwamna-fintiri-ya-sake-sabunta-dokar-hana-fita-a-guyuk-lamurde/

Dokta Usman Galadima, babban jami’in aiyuka kuma shugaban ma’aikatan lafiya na Najeriya, ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) cewa har yanzu ba a tantance dalilin mutuwar ta ba.

Ya ce tuni aka sanar da iyalan Aminu rasuwarta kuma za a yi jana’izarta kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.

Hasiya Aminu itace ne mahajjaciya ta biyu da ta rasu a aikin Hajjin bana 2022.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Hajiya Aisha Ahmed daga Keffi a jihar Nasarawa ita ma ta rasu a makon jiya bayan gajeriyar rashin lafiya kuma an yi jana’izarta a Makkah.

Zaman Arafa a tsawon yini ya zama wajibi ga kowane mahajjaci ya cika domin yin aikin Hajji.

Alhazan Najeriya daga cikin sama da miliyan daya da ke aikin Hajjin shekarar 2022 a Arafat.

Jaridar Dimokuradiyya ta rawaito cewa Arafat dai ita ce wurin da Annabi Muhammad S.A.W ya gabatar da hudubarsa ta karshe ranar Juma’a kafin rasuwarsa.

(NAN)

A Wani Labarin Kuma Matsalar Tsaro: Kayi Koyi da Boris Johnson ka sauka daga Mulki — Ƴan Najeriya ga Buhari

Biyo bayan yawaitar Matsalar Tsaro a Ƙasar, wasu masu ruwa da tsaki sun jaddada cewa Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya sauka a matsayin Shugaban Nijeriya.

Majiyar Jaridar Dimokuraɗiyya ta ruwaito cewa ƴan Ta’adda sun kasance suna cigaba da gudanar da ta’addanci a Ƙasar, suna Cigaba da kawo rashin zaman lafiya ga Al’umma.

Matsalar tsaro dake cigaba da fuskantar Ƙasar a ranar Talata 5 ga watan yunin, ƴan ta’adda sun kai hari ga Manyan Gwamnati, ciki har da waɗanda ke aiki da Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.

Ayarin Shugaban Ƙasa an kai masu hari a Katsina a ranar Talata. A cewar rahoto, guda biyu daga cikin Jami’an su an jikkata su.

Sakamakon hare-hare da Kashe-kashe da ke cigaba da wakana a Ƙasa, ya fusata wasu masu amfani da Kafafen Sadarwa na Zamani suka yi kiran a daina wani gangamin yaƙin neman zaɓe, da sauran aikace-aikacen da suka shafi Babban Zaɓen mai zuwa.

Sun bayyana fatan cewa zaɓen bazai faru ba, suna masu bada misali ga aikace-aikacen ta’addanci dake wakana a faɗin ƙasar.

Da yake jawabi, Shugaban Ƙungiyar Marubuta Kare Haƙƙin Bil’adama HURIWA Emmanuel Onwubiko yace Zaɓe dole a yi shi idan Shugaban Ƙasa yaki sauka daga Mulki.

A cewar sa “Buhari baya buƙatar a gaya mashi ya ajiye aiki, idan shi ya cancanta. Babban abinda ya kamata mutum yayi ya sauka, kuma bashi da wani magani ga kowacce matsaloli tun daga farkon Gwamnatin sa.

Haka zalika, wani Jigo a Jam’iyyar PDP wanda yayi jawabi daga Jahar Benue daya bukaci a sakaye sunan sa, ya yi kira ga Shugaban Ƙasa daya amshi kiran ƴan Najeriya ya sauka daga mulki, kamar yadda Firaministan Landan Boris Johnson ya yi.

Yace “Shuwagabannin Afirka a kowane lokaci so suke su mutu suna kan mulki. Ƴan Najeriya sun daɗe suna kira ga Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya sauka, amma har yanzu yana nan a Villa, shin wannan shine Shugaba.

Tags: Hukumar NAHCONJihar KadunaKasa Mai Tsarki
ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Giya Hisbah
Labarai

Hisbah ta ƙwace kwalaben barasa 384 a Jigawa

August 9, 2022
Hukumar NAHCON Ta Kammala Jigilar Dawo Da Alhazan Najeriya
Addini

Hukumar NAHCON Ta Kammala Jigilar Dawo Da Alhazan Najeriya

August 8, 2022
Saudiyya, Ka'aba
Labarai

Wata Daga cikin Alhazan Jahar Taraba ta Ɓace a Saudiyya

August 6, 2022
Rashin Tsaro: Sarkin Bichi Ya Shirya Taron Addu’oin Samun Zaman Lafiya A Jihar Kano
Addini

Rashin Tsaro: Sarkin Bichi Ya Shirya Taron Addu’oin Samun Zaman Lafiya A Jihar Kano

August 5, 2022
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar
Addini

Shari’ar Musulunci ba ta rataya ga waɗanda ba Musulmi bane — Sultan ga Masu Bautar Ƙasa

August 4, 2022
EFCC ta ayyana neman Wani Damfara Mompha kan cutar Biliyoyi
Labarai

Mompha ya yi barazanar kai EFCC gaban Kotun Duniya kan ayyana shi ruwa jallo

August 4, 2022
Next Post
Fasa Gidan Yari: Cikin Gaggawa Shugaba Buhari Ya Kira Taron Majalisar Tsaro

Fasa Gidan Yari: Cikin Gaggawa Shugaba Buhari Ya Kira Taron Majalisar Tsaro

Gwamnonin APC Uku Sun Yi Ganawar Sirri Da Wike

Gwamnonin APC Uku Sun Yi Ganawar Sirri Da Wike

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
An sake kama wani Kurma da kai da Hannun Mutum a Rivers

An sake kama wani Kurma da kai da Hannun Mutum a Rivers

January 17, 2022

Arzikin Dangote Da Abdulsamad Isiyaka Rabiu Ya Ƙaru, Inji Forbes

April 7, 2021

Mutum 873 Ke Da Korona A Nijeriya, 28 Suka Mutu

April 23, 2020

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    12 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In