• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, June 6, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Najeriya na kan gaɓar rugujewa in ba’a ɗau mataki ba- Wole Soyinka

Ishaq Dabai by Ishaq Dabai
June 15, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Wole Soyinka

Farfesa Wole Soyinka

2
SHARES
15
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
  • Dole Ne Gwamnati Ta Faɗaɗa Tsarin Gudanarwa
  • Mutane Da Dama Na Ƙoƙarin Ɓallewa Daga Ƙasa
  • Ba Dole Mu Iya Samun Damar Zagayowar Wannan Rana Ba a matsayin Ƙasa Ɗaya

Farfesa Wole Soyinka, fitaccen marubuci kuma malami a ɓangaren turanci yace ba dole ne Najeriya ta iya kaiwa zuwa wata ranar ta zagayowar murnar ranar ƴancin kai ba muddun shugaba Buhari baiyi ƙoƙarin faɗaɗa tsarin gudanar da gwamnati ba.

Soyinka ya bayyana hakan ne jiya a yayin wata tattaunawa da ƴan jarida dangane da bikin ranar ƴanci ta 12 ga watan Yuni, inda ya bayyana cewa Najeriya kamar jirgi ne da yake gab da rikitowa, saboda haka kowane ɗan ƙasa na da damar ficewa kafin ya kife da shi.

Ya kira yi shugaban ƙasa akan yayi ƙoƙarin tunkarar ƙalubalen da ke fuskantar Najeriya ba wai ya tsaya yana ba na ƴan ƙasa ƙwarin gwuiwar haka nan ba.
Karanta wannan: Hukumar Alhazan Najeriya ta ce za ta mayar wa kowanne Maniyyaci kudinsa

Wole Soyinka
Farfesa Wole Soyinka

“Hakan shine yasa mutane ke fitowa kan tituna suna zanga-zanga ba tare da jin shakkun jami’an tsaro ko kuma jin tsoron duk wata barazana da za’a yi musu ba. Saboda inda kasa ta kasance tana dab da durkushewa, to lallai dole ne duk waɗanda suke ganin basu cancanci zama a kife dasu ba na da ikon direwa waje.”

Jaridar Guardian ta ruwaito Marubucin na bayyana cewa yawaitar masu son ɓallewa daga ƙasa da ake ƙara samu nada nasaba da ƙin shugaban na sauraron ƙorafe-ƙorafen ƴan Najeriya.

Da aka tambaye shi kan ko yana tunanin Najeriya zata iya cigaba da zama ƙasa ɗaya, sai ya kada baki yace: ” Muddun zata cigaba da tafiya a haka, muddun gwamnati zata ƙi faɗaɗa tsarin gudanar da gwamnati cikin gaggawa, to lallai ba zata iya cigaba da zama a matsayin ƙasa ɗaya ba.”

“Ba wai Wole Soyinka bane ya fara faɗar hakan, mutane da dama sun faɗi hakan. Tsofaffin shuwagabannin ƙasa sun faɗi hakan, ƴan siyasa da dama, masu hasashe da masana tattalin arziƙi duk sun faɗi hakan, mun sha faɗa har munma gaji da faɗi.”

“Lallai ƙasar na ƙan gaɓar rugujewa indai ba’a gyara ba, kuma bani kaɗai bane ke faɗin hakan, muddun gwamnatin Buhari bata yi ƙoƙarin daukar mataki ba, to lallai ba dole mu iya sake riskar zagayowar wannan rana ta samun ƴancin kai a matsayin ƙasa ɗaya ba.”

Da yake magana akan batun dakar da tuwita, Wole Soyinka yace ƙoƙarin daƙile hanyoyin da jama’a zasu iya bayyana ra’ayinsu kamar ƙoƙarin daƙile ainihin samuwar ƴanci ne.

Source: Guardian
Previous Post

Gwamnatin Jihar Kano za ta biya alawus din ma’aikatan jihar da suka mutu daga 2017

Next Post

ISWAP ta saki ma’aikacin jin ƙai tare da wasu mutum tara

Next Post
ISWAP

ISWAP ta saki ma'aikacin jin ƙai tare da wasu mutum tara

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2602 shares
    Share 1041 Tweet 651
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2343 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2132 shares
    Share 853 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1908 shares
    Share 763 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1440 shares
    Share 576 Tweet 360
Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa

Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa

June 6, 2023
Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

June 6, 2023
Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

June 6, 2023
NEMA Ta Karbi ‘Yan Najeriya 109  Da Suka Dawo Daga Kasar Libya

NEMA Ta Karbi ‘Yan Najeriya 109 Da Suka Dawo Daga Kasar Libya

June 6, 2023
Kungiyoyin Turai Sun Shiga Zawarcin Messi

Kungiyoyin Turai Sun Shiga Zawarcin Messi

June 6, 2023
An Kuma: Majalisar Dokokin Wata Jiha Ta Dakatar Da Wani Shugaban Karamar Hukuma

An Kuma: Majalisar Dokokin Wata Jiha Ta Dakatar Da Wani Shugaban Karamar Hukuma

June 6, 2023
Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa
Labarai

Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa

June 6, 2023
Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati
Labarai

Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

June 6, 2023
Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade
Labarai

Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

June 6, 2023
Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa

Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa

June 6, 2023
Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati

June 6, 2023
Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

June 6, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Majalisar Dattawa Ta Ki Amincewa Da Kudirin Dokar Albarkatun Ruwa
  • Taleko Ta Koma: Wani Gwamna Ya Dakatar Da Daukar Ma’aikatan Gwamnati
  • Gwamnan Jigawa Namadi Ya Yi Wasu Sabbin Nade-Nade

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In