No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Rahotanni

Cikin shekaru biyar gwamnatin Buhari ta ciyo bashin Tiriliyan 18.89 – Rahoto.

abubakar by abubakar
September 10, 2020
in Rahotanni
Reading Time: 1 min read
0 0
0

Ofishin kula da basussuka na ƙasa (DMO) shi ne ya tabbatar da alƙaluman a rahotonsa na wucin gadi da ya fitar ranar Laraba.

RELATED POSTS

Rahoto: Kasuwar Masu Kaji A Kano Ta Bude, Yayin Da Masu Tumakai Ke Ci Gaba Da Tagumi

Rahoto: Kasuwar Masu Kaji A Kano Ta Bude, Yayin Da Masu Tumakai Ke Ci Gaba Da Tagumi

July 8, 2022
Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

September 9, 2021
Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

September 2, 2021
Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.

Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.

September 1, 2021
Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.

Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.

August 29, 2021
KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

August 27, 2021

A cewar rahoton, basussukan da gwamnatin shugaba Buhari ta ciyo ya kai Tiriliyan 18.89.

Kuɗaɗen sun ƙaru ne cikin watanni uku sakamakon bashin Dala biliyan 3.36 da aka ƙara ciyowa daga Asusun ba da Lamuni na Duniya (IMF) domin cike giɓin kasafin kuɗin 2020 da aka yi wa kwasƙwarima, da kuma samar da Naira biliyan 162.557 na shirin Sukuk sai kuma kuɗaɗen da za a biya bashin da masu fiton kaya ke bi.

http://dimokuradiyya.com.ng/atiku-ya-aike-wa-da-majalisar-dattawa-wasiƙa-domin-hana-shugaba-ciyo-bashi-a-nan-gaba/

Har wa yau, ofishin na DMO na hasashen kuɗaɗen za su iya ƙaruwa yayin da za a ƙara ciyo wani a cikin gida da kuma wanda za a ƙara karɓowa daga Bankin Duniya, Bankin Raya Ƙasashen Afirka (AfDB) da kuma Bankin Raya Musulunci domin aiwatar da kasafin 2020.

Idan dai za a iya tunawa sai da Najeriya ta yi wa kasafin 2020 kwasƙwarima ta hanyar rage shi saboda illar da annobar Korona ta yi wa tattalin arziƙi da ma kuɗaɗen shigar da gwamnati ke samu a bana.

Buy JNews
ADVERTISEMENT
Tags: BashiBuhariIMFNajeriyaOfishin kula da badussuka na ƙasaRahotoTiriliyan 18.89
ShareTweetShare
abubakar

abubakar

Related Posts

Rahoto: Kasuwar Masu Kaji A Kano Ta Bude, Yayin Da Masu Tumakai Ke Ci Gaba Da Tagumi
Labarai

Rahoto: Kasuwar Masu Kaji A Kano Ta Bude, Yayin Da Masu Tumakai Ke Ci Gaba Da Tagumi

July 8, 2022
Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.
Rahotanni

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

September 9, 2021
Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.
Rahotanni

Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

September 2, 2021
Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.
Rahotanni

Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.

September 1, 2021
Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.
Rahotanni

Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.

August 29, 2021
KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.
Rahotanni

KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

August 27, 2021
Next Post

Na yi nadamar yi wa wanda ya aikata laifin Fyaɗe afuwa - Gwamnan Bauchi.

'Yan bingida sun kai hari tare da garkuwa da mutane a wani ƙauye dake maƙwabtaka da Abuja.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Plateau: Magidanci Ya Hallaka Matar Sa Ta Aure Biyo Bayan Sabanin Daya Gifta A Tsakanin Su

Plateau: Magidanci Ya Hallaka Matar Sa Ta Aure Biyo Bayan Sabanin Daya Gifta A Tsakanin Su

April 21, 2022
Yanzu Ana Daukar Masu Garkuwa Da Mutane A Matsayin ‘yan Ta’adda –  Malami

Yanzu Ana Daukar Masu Garkuwa Da Mutane A Matsayin ‘yan Ta’adda – Malami

December 2, 2021
Hukumar Kwastom Shiyar Kano Da Jigawa Ta Tara Kudaden Shiga Na Naira Billiyan 25.3

Hukumar Kwastom Shiyar Kano Da Jigawa Ta Tara Kudaden Shiga Na Naira Billiyan 25.3

December 17, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
  • Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In