• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, March 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

NECO na bin jahohi 6 bashin Naira Biliyan 1.8na kuɗaɗen jarabawar ɗaliban su — Cewar Wushishi

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
October 30, 2021
in Labarai
Reading Time: 1 min read
7 0
1
Farfesa Ibrahim Ɗantani Wushishi

Farfesa Ibrahim Ɗantani Wushishi

9
SHARES
84
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban Hukumar Shirya Jarabawar Kammala Makarantar Sakandire ta Ƙasa-NECO Farfesa Ɗantani Wushishi yace hukumar a halin yanzu tana bin jahohi 6 bashin Naira biliyan 1.8.

Wushishi ya bayyana haka a ranar Asabar a lokacin da yake jawabi ga Manema labaru a Minna, inda yace dalilin bashin shine Gwamnatocin Jahohin sun sha alwashin biyan kuɗaɗen jarabawar ga ɗaliban jahar su, amma suka kasa biyan kuɗaɗen.

Yace “Gwamnatocin Jahohin sun bayyana cewa zasu biya kuɗaɗen ɗaliban Jahohin su, amma basu yi ba.

Farfesa Ibrahim Ɗantani Wushishi
Farfesa Ibrahim Ɗantani Wushishi

KARANTA WANNAN LABARIN: Yemi Osinbajo Ya Isa Jihar Filato Domin Halartar Wani Taro

Jahohin sun haɗa da Zamfara, da Adamawa, da Kano, da Gombe, da Borno, da Jahar Niger, hukumar na bin su Naira biliyan 1.8 na ɗaliban su na shekarar 2019.”

Yace hukumar bata riƙe sakamakon Jahohin da basu biya kuɗaɗen ba, sabudda mutumtaka da tare, gami da fahimta, yana mai cewa hukumar tuni ta fara tattaunawa da Jahohin domin samun mafita.

Wushishi yayi kira ga Gwamnonin jahohin guda shida dasu yi abinda ya dace na biyan kuɗaɗen, domin baiwa hukumar NECO damar gudanar da aikace-aikacen ta.

Ya kuma tunatar da su cewa da kuɗaɗen da suke biya dasu ne hukumar ke gudanar da jarabawar, ƙari bisa ga sayen kayayyakin da ake gudanar da jarabawar.

Tags: Bashijahohi shida.NECO
Previous Post

Yemi Osinbajo Ya Isa Jihar Filato Domin Halartar Wani Taro

Next Post

Da ɗuminsa: Omodewu ya zama Shugaban Jam’iyyar APC a Jahar Oyo

Next Post
Da ɗuminsa: Omodewu ya zama Shugaban Jam’iyyar APC a Jahar Oyo

Da ɗuminsa: Omodewu ya zama Shugaban Jam'iyyar APC a Jahar Oyo

Comments 1

  1. Pingback: Da ɗuminsa: Omodewu ya zama Shugaban Jam’iyyar APC a Jahar Oyo - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2466 shares
    Share 986 Tweet 617
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2014 shares
    Share 806 Tweet 504
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1713 shares
    Share 685 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1373 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1607 shares
    Share 643 Tweet 402
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Labarai

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP
  • Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In