No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Rikicin Duniya

Ondo: Mutane Da Dama Sun Jikkata Yayin Da Wasu ‘Yan Bindiga Suka Sake Kai Hari Garin Owo

Rahotanni sun bayyana cewa mutane da dama sun jikkata bayan wani hari da wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka kai a garin Owo na jihar Ondo.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
July 28, 2022
in Rikicin Duniya
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Ondo: Mutane Da Dama Sun Jikkata Yayin Da Wasu ‘Yan Bindiga Suka Sake Kai Hari Garin Owo

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

An Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Yayin Da ‘Yan Sanda Suka Dakile Kai Wani Hari

An Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Yayin Da ‘Yan Sanda Suka Dakile Kai Wani Hari

August 19, 2022
Macron Da Modi Sun Sha Alwashin Kawo Karshen Yakin Ukraine

Macron Da Modi Sun Sha Alwashin Kawo Karshen Yakin Ukraine

August 17, 2022
‘Yan Sanda Sun Ceto ‘Yan Kungiyar Kwallon Kafa 33 Da Aka Yi Garkuwa Dasu A Edo

‘Yan Sanda Sun Ceto ‘Yan Kungiyar Kwallon Kafa 33 Da Aka Yi Garkuwa Dasu A Edo

August 15, 2022
Wani Jami’in Dan Sanda Ya Shiga Tsaka Maiwuya Biyo Bayan Shararawa Wasu Fararen Hula 2 Mari A Ilori

Masu Garkuwa Sun Sace Wasu Mata 6 ‘Yan Wasan Kwallon Kafa A Iyakar Delta/Edo, Sun Bukaci Miliyan 30

August 13, 2022
Kasar Jamus Ta Dakatar Da Ayyukan Sojinta A Mali

Kasar Jamus Ta Dakatar Da Ayyukan Sojinta A Mali

August 12, 2022
Ba Yakin Addini Kuke Ba Ta Hanyar Garkuwa Da Mutane, Hallaka Mutanen Da Basu Da Laifi – Shehu Sani Ga ‘Yan Fashi

Ba Yakin Addini Kuke Ba Ta Hanyar Garkuwa Da Mutane, Hallaka Mutanen Da Basu Da Laifi – Shehu Sani Ga ‘Yan Fashi

August 5, 2022

Rahotanni sun bayyana cewa mutane da dama sun jikkata bayan wani hari da wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka kai a garin Owo na jihar Ondo.

An ce lamarin ya faru ne a ranar Laraba, 27 ga watan Yuli, 2022, a mahadar Folahami, inda wani kamfanin gine-gine mai suna Craneburg Construction yake.

KARANTA WANNAN LABARIN: Bayan Motar Mai Ta Tarwatse A Jihar Kwara Ta Kone Direba

Harin na zuwane watanni biyu bayan kisan kiyashin da aka yi a cocin St. Francis Catholic, Owo,dake jihar Ondo wanda ya yi sanadiyar mutuwar akalla mutane 38.

Shaidun gani da ido sun ce ‘yan bindigar sun bude wuta kan wadanda ke wurin a yayin da lamarin ya afku.

Wata majiyar da ta yi magana a boye ta yi zargin cewa an kuma yi amfani da wasu bama-bamai a yayin harin.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Sai dai har yanzu ba a tantance adadin wadanda suka mutu ba har ya zuwa lokacin da ake gabatar da wannan rahoto amma an ce mutane da dama sun jikkata a harin.

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar, Funmi Odunlami, ta tabbatar da faruwar lamarin inda ta ce mutane uku sun samu raunuka a wani harbi da aka yi a garin.

Odunlami ta ce ba za ta iya tabbatar da cewa maharan ‘yan ta’adda ne ko kuma ‘yan bindiga ne kawai ba.

A cewar ta, “An yi harbin ne a kamfanin Craneburg Construction Owo, a halin yanzu ‘yan sanda suna wurin, an kai wadanda abin ya shafa zuwa asibiti kuma suna cikin koshin lafiya.

“Ba za mu iya tabbatar da adadin wadanda suka mutu ba a yanzu haka kuma ba za mu iya cewa harin na ‘yan ta’adda ne da suka yi amfani da bama-bamai ba, amma jami’an EOD na rundunar za su je wurin.”

Odunlami ta yi kira ga mazauna garin da kada su firgita domin an shawo kan lamarin.

Tags: 'YAN BINDIGAOndoOwo
Share1Tweet1Share
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

An Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Yayin Da ‘Yan Sanda Suka Dakile Kai Wani Hari
Rikicin Duniya

An Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Yayin Da ‘Yan Sanda Suka Dakile Kai Wani Hari

August 19, 2022
Macron Da Modi Sun Sha Alwashin Kawo Karshen Yakin Ukraine
Kasashen Ketare

Macron Da Modi Sun Sha Alwashin Kawo Karshen Yakin Ukraine

August 17, 2022
‘Yan Sanda Sun Ceto ‘Yan Kungiyar Kwallon Kafa 33 Da Aka Yi Garkuwa Dasu A Edo
Rikicin Duniya

‘Yan Sanda Sun Ceto ‘Yan Kungiyar Kwallon Kafa 33 Da Aka Yi Garkuwa Dasu A Edo

August 15, 2022
Wani Jami’in Dan Sanda Ya Shiga Tsaka Maiwuya Biyo Bayan Shararawa Wasu Fararen Hula 2 Mari A Ilori
Rikicin Duniya

Masu Garkuwa Sun Sace Wasu Mata 6 ‘Yan Wasan Kwallon Kafa A Iyakar Delta/Edo, Sun Bukaci Miliyan 30

August 13, 2022
Kasar Jamus Ta Dakatar Da Ayyukan Sojinta A Mali
Kasashen Ketare

Kasar Jamus Ta Dakatar Da Ayyukan Sojinta A Mali

August 12, 2022
Ba Yakin Addini Kuke Ba Ta Hanyar Garkuwa Da Mutane, Hallaka Mutanen Da Basu Da Laifi – Shehu Sani Ga ‘Yan Fashi
Rikicin Duniya

Ba Yakin Addini Kuke Ba Ta Hanyar Garkuwa Da Mutane, Hallaka Mutanen Da Basu Da Laifi – Shehu Sani Ga ‘Yan Fashi

August 5, 2022
Next Post
Gwamnatin Tarayya Za Ta Kaddamar Da Tallafin Fitar Da ‘Yan Najeriya Miliyan 100 Daga Kangin Talauci

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kaddamar Da Tallafin Fitar Da ‘Yan Najeriya Miliyan 100 Daga Kangin Talauci

Kotu

An ɗaure wani mutum kan Lalata Gilashin Gidan Maƙwabcin sa watanni 8

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Gobara ta lamushe dukiya ta miliyoyin Naira a Jihar Pilato

March 29, 2021
Hukumar DSS Ta Musanta Hannu A Kisan Dakta Akunyili

Hukumar DSS Ta Musanta Hannu A Kisan Dakta Akunyili

September 30, 2021
Taswirar Jahar Benue

Ƴan Bindiga Sun Hallaka Ɗaliba zata zana Jarabawar WASSCE a Benue

June 14, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In