No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Osun 2022: Sojoji Sun Kame Shugaban Kungiyar NURTW Na Jihar

Jami'an sojojin Najeriya a ranar Juma'a sun cafke shugaban kungiyar NURTW a karamar hukumar Olorunda ta jihar Osun, Mista Kazeem Oyewale, wanda aka fi sani da Asiri Eniba.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
July 15, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Osun 2022: Sojoji Sun Kame Shugaban Kungiyar  NURTW Na Jihar

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Jami’an sojojin Najeriya a ranar Juma’a sun cafke shugaban kungiyar NURTW a karamar hukumar Olorunda ta jihar Osun, Mista Kazeem Oyewale, wanda aka fi sani da Asiri Eniba.

Ko da yake har yanzu ba a bayyana dalilin da ya sa aka kame shi har zuwa lokacin gabatar da wannan rahoton ba.

KARANTA WANNAN LABARIN: https://dimokuradiyya.com.ng/an-haifi-jarirai-70-a-sansanin-yan-gudun-hijirar-benue-yayin-da-wasu-200-ke-fuskantar-%c6%99aura-sema/

JARIDAR DIMOKURADIYYA ta tattaro daga majiya mai tushe cewa kamun ba zai rasa nasaba da yadda ake shirin gudanar da zaben gwamnan jihar na ranar Asabar ba.

Daya daga cikin majiyar ta ce, Oyewale, wanda kuma dan jam’iyyar APC mai mulki ne, wasu sojoji dauke da bindigogi ne suka kama shi a Tsohon garejin kungiyar NURTW da ke Osogbo, tare da wasu magoya bayansa.

A halin da ake ciki, jam’iyyar PDP reshen jihar Osun, a makonnin da suka gabata, ta zargi jam’iyyar APC da yin amfani da Oyewale da magoya bayansa wajen kai wa ‘ya’yanta hari a jihar a wani bangare na tunkarar zaben.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Amma, da aka tuntubi jami’ar hulda da jama’a ta rundunar ‘yan sand jihar Osun, Misis Yemisi Opalola ta ce ba a yi wa ‘yan sanda bayanin kama Oyewale ba.

A Wani Labarin Kuma Wata babbar kotun tarayya da ke zaman ta a Osogbo, babban birnin jihar Osun, ta hana kungiyar tsaro ta Osun mai suna Amotekun shiga ayyukan samar da tsaro a zaben gwamna da za a yi ranar Asabar.

Umurnin kotun ya kuma umarci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) da kada ta yi amfani da rundunar Amotekun a matsayin wani bangare na jami’an da za a tura domin samar da tsaro a zaben.

Umurnin ya gargadi Amotekun da kada ta zama jami’in tsaro ko kuma na ayyukan sa kai a zaben gwamna.

Wani bangare na umarnin ya ce, “An hana wanda ake kara na 1 (INEC) daga neman a tura wanda ake kara na biyu (AMOTEKUN) a matsayin wani bangare na jami’an tsaro da aka tura domin samar da tsaro a zaben gwamnan Osun 2022 har zuwa lokacin da za a tantance asalin sammacin. Wandanda aka shigar da karar.

Da yake magana game da hukuncin kotun, Hashim Abioye ya bayyana cewa, “Da wannan umarni, ya haramtawa hukumar zabe ta INEC yin amfani da Amotekun a matsayin jami’an tsaro da za a tsara domin gudanar da zaben.

“A yayin da nake magana da ku, an yi wa wadanda abin ya shafa, INEC, ‘yan sanda da sauran hukumomin da abin ya shafa aiki yadda ya kamata.”

Tags: Shugaban NURTWSojojiZaben Osun
ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanar Da Ranar Da Zata Rufe Rajistar Katin Zaɓe A Faɗin Najeriya

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanar Da Ranar Da Zata Rufe Rajistar Katin Zaɓe A Faɗin Najeriya

Osun: Dan Takarar Gwamna Na PRP Da Jam’iyyar Sun Sami Sabani Sa’o’i 24 Kafin Zabe

Osun: Dan Takarar Gwamna Na PRP Da Jam’iyyar Sun Sami Sabani Sa’o’i 24 Kafin Zabe

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Babu Komi A Shari’ar Shema Da Gwamnatin Katsina Illa Ba Ta Lokaci Da Asarar Kudi

April 29, 2019

Kotu A Kaduna Ta Yanke Wa Wani Mutum Hukuncin Zama Gidan Yari Na Shekara Bakwai

June 7, 2020

Rikici ya Barke a Masana’antar Kannywood

August 15, 2019

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In