• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Siyasa

PDP Ta Maka Gwamna Abdulrazaq A Kotu Bisa Zarginsa Da Yin Amfani Da Jabun Takardu

An gurfanar da Gwamnan Jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrasaq a gaban wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, bisa zarginsa da yin amfani da takardar shaidar kammala karatu ta Yammacin Afirka ta jabu wajen tabbatar da tsayawa takarar Gwamna a zaben 2023 a Jihar.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
October 18, 2022
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
PDP Ta Maka Gwamna Abdulrazaq A Kotu Bisa Zarginsa Da Yin Amfani Da Jabun Takardu
3
SHARES
30
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

An gurfanar da Gwamnan Jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrasaq a gaban wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, bisa zarginsa da yin amfani da takardar shaidar kammala karatu ta Yammacin Afirka ta jabu wajen tabbatar da tsayawa takarar Gwamna a zaben 2023 a Jihar.

A karar da jam’iyyar PDP ta shigar a kansa, an bukaci babbar kotun tarayya da ta haramtawa gwamna da jam’iyyar APC shiga zaben gwamna na shekara mai zuwa.

KARANTA WANNAN LABARIN:Kasar China Ta Bude Ofishin ‘Yan Sanda A Najeriya

Sabuwar kara mai lamba FHC/ABJ/CS/1324/22 an shigar da ita ne a madadin PDP ta hannun wani babban Lauyan Najeriya Cif Paul Erokoro SAN,yace Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta INEC, Abdulrahman Abdulrasaq da Jam’iyyar APC sune a matsayin wanda ake tuhuma na 1 zuwa na 3.

An bukaci kotun da ta yi amfani da sashe na 171 da 285 na kundin tsarin mulkin kasar na shekarar 1999 da kuma sashe na 29 na dokar zabe domin soke shirin da gwamnan zai yi a zabe mai zuwa.

PDP ta kuma roki kotun da ta tilasta wa INEC da ta cire gwamna da APC daga cikin jerin sunayen ‘yan takara da jam’iyyu da aka tantance.

Musamman jam’iyyar PDP ta bayyana cewa takardar shaidar kammala karatu ta WAEC da gwamna ya mika ta hannun jam’iyyar APC domin ta taimaka masa wajen neman ilimi kamar yadda sashe na 177 na kundin tsarin mulkin Najeriya  shekarar 1999 ya tanada na jabu ne ba nasa ba.

A halin da ake ciki, Mai shari’a Inyang Edem Ekwo ya sanya ranar 28 ga watan Oktoba domin sauraron karar.

A wani labarin kuma, Bayan Janye Yajin Aikin ASUU: Jami’ar Obafemi Awolowo Ta Sanya Ranar Cigaba Da Karatu

Hukumar gudanarwar Jami’ar Obafemi Awolowo dake garin  Ile-Ife, a ranar Talata, ta bayyana ranar da za a ci gaba da gudanar da
harkokin karantun ta. Kamar yadda Jaridar Punch ta ruwaito

Hukumar gudanarwar ta dai sanya  ranar Alhamis, 20 ga watan Oktoban shekarar 2022 a matsayin rarar komawa makarantar.

Tags: Jabun TakardukotuKwaraPDP
Previous Post

Kasar China Ta Bude Ofishin ‘Yan Sanda A Najeriya

Next Post

Har Yanzu Ina Son Mijina Dan Boko Haram Inji ‘Yar Makarantar Chibok Da Aka Ceto

Next Post
Har Yanzu Ina Son Mijina Dan Boko Haram Inji ‘Yar Makarantar Chibok Da Aka Ceto

Har Yanzu Ina Son Mijina Dan Boko Haram Inji ‘Yar Makarantar Chibok Da Aka Ceto

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2327 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1490 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1400 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023
Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

February 7, 2023
Kano: Mun Kuduri Aniyar Inganta Tsarin Kula da Lafiyar Ƙwaƙwalwa – Dr Fauziyya

Kano: Mun Kuduri Aniyar Inganta Tsarin Kula da Lafiyar Ƙwaƙwalwa – Dr Fauziyya

February 7, 2023
Bola Tinubu
Labarai

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
Labarai

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi
Labarai

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • 2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola
  • 2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
  • Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In