No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Rahoton TI Ya Nuna Jam’iyyar APC Mafaka Ce Ta Cin Hanci Da Rashawa- Shugaban Marasa Rinjaye

By Nura Hassan Ahmad

Ishaq Dabai by Ishaq Dabai
January 26, 2022
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Rahoton TI Ya Nuna Jam’iyyar APC Mafaka Ce Ta Cin Hanci Da Rashawa- Shugaban Marasa Rinjaye

Shugaban marasa rinjaye a majalisar wakilai ya bayyana cewa kididdigar da kungiyar ‘Transparency International’ ta yi a Najeriya ya kara tabbatar da matsayar da suka yi a baya cewa jam’iyyar APC mai mulki tana da matsala akan cin hanci.

RELATED POSTS

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

May 27, 2022

Matsayin Najeriya na 154 a halin yanzu a cikin kasashe 180 a cikin 2021 masu hasashen cin hanci da rashawa ya ragu da 149 a cikin 2020.

A wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba, shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilai, Ndudi Elumelu, ya ce ya ji takaicin yadda Najeriya ta kasance kasa ta biyu a Afirka ta Yamma da cin hanci da rashawa da kuma kasashe 154 cikin 180 a duniya.

Elumelu ya zargi gwamnatin tarayya karkashin jam’iyyar APC da rashin tunani da shirye-shirye da za su yi tasiri ga ‘yan Najeriya.

Sanarwar ta kara da cewa, “shugaban marasa rinjaye a majalisar wakilai ya damu matuka kan rahoton kungiyar Transparency International (TI) na shekarar 2021, wadda ta bayyana Najeriya a matsayin kasa ta biyu mafi cin hanci da rashawa a yammacin Afirka da kuma kasashe 154 daga cikin 180 a duniya.

“Rahoton TI ya tabbatar da matsayin su kai tsaye cewa jam’iyyar (APC) da gwamnatinta ba su da fata da cin hanci da rashawa da rashin tunani da shirye-shirye da ba za su yi tasiri ga jama’armu ba.

“Rahoton TI ya kuma tabbatar da matsayar marasa rinjaye na cewa jam’iyyar APC mafaka ce ta cin hanci da rashawa, wanda ke bayar da fakewa ga ‘ya’yanta masu cin hanci da rashawa su cigaba da wawure dukiyar kasa; cigaban da ya kawo tabarbarewar ababen more rayuwa da tabarbarewar tattalin arziki a kasar.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Bugu da kari kuma, marasa rinjaye ya yi la’akari da yadda Najeriya ke cigaba da samun koma-baya na cin hanci da rashawa tun bayan da jam’iyyar APC ta karbi mulki a shekarar 2015. Wannan ya nuna cewa al’amura da matsalolin da ke addabar ‘yan Nijeriya za su cigaba da tabarbarewa muddin APC ta cigaba da mulki.

“Irin wannan cin hanci da rashawa yana da alaƙa da alkawuran karya da da’awar aikin ƙarya, waɗanda suka kasance hannun jarin APC da gwamnatinta.

“A matsayinmu na wakilan jama’a, marasari jayen sun kara tsaurara hanyoyin bincike musamman wajen sanya ido sosai kan duk wasu tanade-tanade da ke cikin kasafin kudin 2022 don tabbatar da isar da duk wasu abubuwan da aka amince da su.

“Bugu da ƙari kuma, ƙungiyar marasa rinjaye tana ba da tabbacin cewa ba za ta taɓa yin kasa a gwiwa ba wajen fafutuka don kyautata rayuwar jama’a, kuma tana kira ga ‘yan Nijeriya da su mai da hankali kan aniyarsu ta fitar da jam’iyyar APC a 2023 tare da samar da gwamnatin da ta kula da muradunsu da gaske.”

ShareTweetShare
Ishaq Dabai

Ishaq Dabai

Related Posts

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
Labarai

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
Labarai

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa
Labarai

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi
Labarai

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC
Labarai

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa
Siyasa

Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

May 27, 2022
Next Post
Damfarar Dala $24: Akwai yiwuwar Hushpuppi a ɗaureshi shekaru 20 gidan yari

Damfarar Dala $24: Akwai yiwuwar Hushpuppi a ɗaureshi shekaru 20 gidan yari

Ana zargin wani Uba da yiwa ɗiyar sa mai shekaru 14 Ciki a Bayelsa

Ana zargin wani Uba da yiwa ɗiyar sa mai shekaru 14 Ciki a Bayelsa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa

MULKIN AL’UMMA, GWAMNA BUNI YA KUSANTO GWAMNATIN SA GA TALAKAWA

July 29, 2019
Wani Matashi Ya hallaka Dan Uwanshi da Wuka a Rivers

Wani Matashi Ya hallaka Dan Uwanshi da Wuka a Rivers

October 19, 2021

ECOWAS sun gargadi Najeriya kan takurawa mutane game da Tuwita

June 22, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
  • Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
  • Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In