• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, November 28, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Rashin Malam Jamilu, Ba Rashi Ne Kawai Ga Iyalinsa Ba -Farfesa Gwarzo

said by said
August 9, 2020
in Labarai
Reading Time: 1 min read
1 0
0
1
SHARES
8
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar gudanar da Jami’ar ‘Maryam Abacha American University (MAAUN)’ dake Maradin Jamhuriyyar Nijer, ta mika sakon ta’aziyyarta ga iyalai, ‘yan’uwa da kuma abokan arziki bisa rasuwar Malam Jamilu Sambo, wanda yake Malami ne a sashen sanin halayyar dan Adam ta Jami’ar.

Malam Jamilu ya rasu ne yana da shekara 54 a duniya a ranar Alhamis 6 ga watan Agustan 2020 a asibiti bayan gajeran rashin lafiya.

Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo, shugaban Jami’ar ta MAAUN ya mika ta’aziyyar ne a cikin wata takardar sanarwa da ya rabawa ‘yan jarida a ranar Juma’a a Kano a ranar Juma’a.

Abubakar-Gwarzo ya bayyana rashin Malam Jamilu Gambo a matsayin rashi ne ga jami’ar baki daya ba kawai ga iyalansa ba. “a yau mun sake rasa wani jajirtacce, Malam Jamilu Sambo, jigo a sashen sanin halayyar dan Adam, na Jami’ar MAAUN”. Inji Farfesa Gwarzo.

Abubakar-Gwarzo, har wala yau ya bayyana Malam Jamilu Gambo a matsayin cikakken mutum, inda ya yi addu’ar Allah ya jikansa da Rahama, ya kuma bai wa iyalai da ‘yan’uwa hakurin jure rashinsa.

Marigayin ya rasu ya bar matarsa, da ‘ya’ya uku, inda tuni aka bizne shi kamar yadda addinin Musulunci ya tanada a garin Kano.

Previous Post

Buhari ya jajanta rasuwar fitaccen ɗan kasuwar Kano Shehu Rabiu

Next Post

Mutum 32 Sun Sake Warke  Wa Daga Cutar Korona A Jihar Legas

Next Post

Mutum 32 Sun Sake Warke  Wa Daga Cutar Korona A Jihar Legas

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2746 shares
    Share 1098 Tweet 687
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2438 shares
    Share 975 Tweet 610
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2223 shares
    Share 889 Tweet 556
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2142 shares
    Share 857 Tweet 536
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1525 shares
    Share 610 Tweet 381
Mutun 1,800 Suka Tsere Daga Gidan Kurkuku-Gwamnatin Kasar Saliyo

Mutun 1,800 Suka Tsere Daga Gidan Kurkuku-Gwamnatin Kasar Saliyo

November 28, 2023
Ba Kowane Lokaci Nake Dukan Matata Ba-Magidanci Ya Fadawa Kotu

Yau Kotu Za Ta Yanke Hukunci Akan Zaben Gwamnan Jahar Ribas

November 28, 2023
Bangaren Shari’a Zai Iya Rasa Kimarsa A Idon ‘Yan Nijeriya-Bode George

Bangaren Shari’a Zai Iya Rasa Kimarsa A Idon ‘Yan Nijeriya-Bode George

November 28, 2023
Mun Ci Bashin Naira Biliyan 100 Cikin Shekaru 4-Gwamnan Bauchi

Kiristoci A Jahar Bauchi Sun Yaba Wa Gwamna Bala Akan Mutunta ‘Yancin Addini

November 28, 2023
Gwamnati Ta Ware Biliyan 3.23 Don Sanya Na’urar Gano Bam A Filayen Jiragen Nijeriya

Gwamnati Ta Ware Biliyan 3.23 Don Sanya Na’urar Gano Bam A Filayen Jiragen Nijeriya

November 28, 2023
‘Yan Sanda Sun Yi Musayar Wuta Da Barayin Daji A Zamfara

‘Yan Bindiga Dadi Sun Harbe Jami’an ‘Yan Sanda Biyu A Jahar Imo

November 28, 2023
Mutun 1,800 Suka Tsere Daga Gidan Kurkuku-Gwamnatin Kasar Saliyo
Kasashen Ketare

Mutun 1,800 Suka Tsere Daga Gidan Kurkuku-Gwamnatin Kasar Saliyo

November 28, 2023
Ba Kowane Lokaci Nake Dukan Matata Ba-Magidanci Ya Fadawa Kotu
Labarai

Yau Kotu Za Ta Yanke Hukunci Akan Zaben Gwamnan Jahar Ribas

November 28, 2023
Bangaren Shari’a Zai Iya Rasa Kimarsa A Idon ‘Yan Nijeriya-Bode George
Labarai

Bangaren Shari’a Zai Iya Rasa Kimarsa A Idon ‘Yan Nijeriya-Bode George

November 28, 2023
Mutun 1,800 Suka Tsere Daga Gidan Kurkuku-Gwamnatin Kasar Saliyo

Mutun 1,800 Suka Tsere Daga Gidan Kurkuku-Gwamnatin Kasar Saliyo

November 28, 2023
Ba Kowane Lokaci Nake Dukan Matata Ba-Magidanci Ya Fadawa Kotu

Yau Kotu Za Ta Yanke Hukunci Akan Zaben Gwamnan Jahar Ribas

November 28, 2023
Bangaren Shari’a Zai Iya Rasa Kimarsa A Idon ‘Yan Nijeriya-Bode George

Bangaren Shari’a Zai Iya Rasa Kimarsa A Idon ‘Yan Nijeriya-Bode George

November 28, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Mutun 1,800 Suka Tsere Daga Gidan Kurkuku-Gwamnatin Kasar Saliyo
  • Yau Kotu Za Ta Yanke Hukunci Akan Zaben Gwamnan Jahar Ribas
  • Bangaren Shari’a Zai Iya Rasa Kimarsa A Idon ‘Yan Nijeriya-Bode George

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In