• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Rashin Sarrafa Saƙonni masu Inganci shi ne babbar matsalar Kannywood – Cewar Aminu Sheriff

abubakar by abubakar
August 4, 2020
in Labarai, Yan Fim da Finafinai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
Aminu Shariff ɗaya daga cikin fitattun jaruman masana’antar Kannywood kuma mai shirya shirin ‘Kundin Kannywood’ a tashar Arewa24 dake jihar Kano, ya bayyana ra’ayinsa game da abinda yake ganin shi ne sila wajen kawo koma baya ga masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood.
Aminu Sharrif ya bayyana hakan ne yayin wata tattaunawarsa da kafar yada labarai ta VOA ta kafar sadarwa ta Instagram.
A cewarsa, “isar da saƙonni masu kyau a cikin fina-finai ga al’umma abu ne mai muhimmanci amma a yanzu ana fuskantar matsalar sarrafa saƙonnin masu inganci.”

Dama dai masa’antar ta jima tana shan suka kan abin da mutane sukan kira yin fina-finai masu ɓata tarbiya.

Aminu ya ce “akwai bukatar a koya wa masu rubutu da kuma masu gabatarwa yadda za su fitar da saƙonni a fim ta yadda mutane za su fahimta, domin kaucewa masu cewa fim na ɓata tarbiya.”

“Muhimmancin saƙo na ɓacewa ne a tsakanin siradin mai rubutawa da kuma mai bayar da umarni,” in ji jarumin.

http://dimokuradiyya.com.ng/rikici-ya-barke-a-masanaantar-kannywood/

Wata matsala ta daban da ya taɓo a yayin hirar ita ce rashin kudi. Jarumi Aminu ya bayyana cewa yadda ake satar fasaha a masana’antar ke sa mutane basu cin moriyar kuɗaɗen da suka zuba domin yin fim.

“Lamarin da ke sa ake rasa masu zuba hannun jari kenan a yanzu.”

Amma a wani ɓangaren ya nuna farin cikinsa kan yadda ake haska fina-finai a gidajen kallo na Sinima, a cewarsa yin hakan zai kare fina-finan Kannywood kuma zai dakile satar fahimta.

Jarumin ya  kuma jaddada muhimmancin kare al’adu da kuma harshen Hausa ta hanyar fito da su a cikin fina-finai yadda ya kamata.

Tags: Aminu ShariffFimInstagramKannywoodSatar fasahaSinimaVOA
Previous Post

Har yanzu ba a samo mafita wajen dakile cutar Korona ba – Hukumar Lafiya ta Duniya

Next Post

An kashe sama da Miliyan 500 wajen ciyar da yara ɗalibai a yayin dokar kulle – Cewar Ministar Agaji Sadiya Umar Farouk

Next Post

An kashe sama da Miliyan 500 wajen ciyar da yara ɗalibai a yayin dokar kulle - Cewar Ministar Agaji Sadiya Umar Farouk

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2327 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1490 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1400 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023
Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
Labarai

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu
Labarai

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
Labarai

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
  • 2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola
  • 2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In