• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, March 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Rikicin Duniya

Rikici:Gwamnatin Borno Ta Gina Gidaje 200 Ga Sama Da Mutane 1,000 Da Suka Dawo Baga

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
November 11, 2021
in Rikicin Duniya
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Rikici:Gwamnatin Borno Ta Gina Gidaje 200 Ga Sama Da Mutane 1,000 Da Suka Dawo  Baga
2
SHARES
17
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

By Abbas Yakubu Yaura

A ci gaba da shirin sake tsugunar da ‘yan gudun hijira na cikin gida, kwamitin jihar Borno mai kula da ‘yan gudun hijirar Baga ya tabbatar da cewa mazauna kauyukan da suka koma garin da ba kowa a baya suna zaune cikin koshin  lafiya kuma rayuwar su ta ta’allaka a kansu. duk da kasancewar wasu daga cikin ‘yan ta’addan Boko Haram dake labe a yankin tafkin Chadi.

Shugaban kwamitin kuma babban lauyan gwamnatin jihar Barista Kaka Shehu Lawan ne ya sanar da hakan ga manema labarai a Maiduguri a ranar Alhamis yayin da yake mayar da martani kan kalubalen dake fuskantar kudurin gwamnatin jihar na rufe dukkanin sansanonin ‘yan gudun hijira a jihar nan da watan Disamba 2021.

“Mun gina gidaje sama da dari biyu na dindindin a Baga kuma mun raba wa masu su.Mun kuma gina makarantu da sauran ababen more rayuwa a fadin Doronbaga da Cross Kauwa tare da mayar da mazauna yankin gidajensu, Za mu gina asibitoci a dukkan cikin wadannan al’ummomi tare da samar musu da kayan aiki na zamani don biyan bukatun lafiyar wadanda suka dawo.

“An magance koma bayan rashin tsaro na farko duk da cewa mun san akwai sauran abubuwan da ‘yan ta’addan ke boyewa a can.

Ziyarar da zamu kai ga Kananan Hukumomin ita ce dan mu tabbatar da cewa mutanen kauyukan da suka dawo sun yi kyau,” inji Kwamishinan Shari’a.

Kaka Shehu Lawan ya ci gaba da cewa, duk da cewa al’ummar kauyen ba su fara gudanar da ayyuka kamar kamun kifi da noma ba saboda wasu kalubale na rashin tsaro, gwamnati ta hanyar kwamitin sake tsugunar da matsugunin sun fara shirin samar da filayen noma da koguna domin su tashi harkokin kasuwancin su.

Jaridar Dimokuradiyya ta rawaito cewa kimanin magidanta 8,640 da aka mayar da su garuruwan su, kakanninsu watanni uku da suka gabata sun samu tallafin abinci da kudade a garuruwan Baga, Doro da Cross Kauwa daga gwamnatin jihar Borno.sannan kuma wadanda suka ci gajiyar tallafin su 8,640,inda daga cikin 5,000 maza ne yayin da 3,640 kuma suka kasance mata ne.

Tags: Gwamnatin BornoMutane BiyuRikici
Previous Post

Tsohon Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu FW de Klerk, Ya Rasu Yana Da Dhekaru 85 A Duniya

Next Post

Yan bindiga sun kashe Mutum guda, Sun Sace 2 ,Yayin da suka Kai hari a Minna

Next Post
Yan Bindiga Sun yi Garkuwa Da Mutane 11 a Kaduna

Yan bindiga sun kashe Mutum guda, Sun Sace 2 ,Yayin da suka Kai hari a Minna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2466 shares
    Share 986 Tweet 617
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2014 shares
    Share 806 Tweet 504
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1713 shares
    Share 685 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1373 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1607 shares
    Share 643 Tweet 402
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Labarai

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP
  • Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In