No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

Nuhu Ribaɗu wanda yana ɗaya daga cikin waɗanda suka nemi Tikitin Takarar Gwamnan Jihar Adamawa a jam’iyyar APC ya sha kaye, inda ya garzaya...

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 20, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
664 14
0
Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

RELATED POSTS

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022

Babbar Kotun Tarayya da ke Yola ta tsayar da hukunci kan ƙarar da Tsohon Shugaban Hukumar Yaƙi da Yiwa Tattalin Arziki Ta’annati (EFCC), Nuhu Ribadu ya shigar a kan APC, da Ƴar Takarar Gwamna a Jihar Adamawa, Aishatu Ahmed Binani.

APC
APC

KARANTA WANNAN LABARIN: Na taɓa yin aikin gadi – Mawaƙi D’banj

Nuhu Ribaɗu wanda yana ɗaya daga cikin waɗanda suka nemi Tikitin Takarar Gwamnan Jihar Adamawa a jam’iyyar APC ya sha kaye, inda ya garzaya kotu da neman a soke nasarar Binani.

A ranar Laraba ne babbar Kotun Tarayya da ke Yola ta tsaida ƙarar domin yanke hukunci nan gaba kaɗan.

Alkalin Kotun, Mai Shari’a Abdulazeez Anka, ya ce za a sanar da ranar da za a yanke hukunci ga ɓangarorin da abin ya shafa.

DAILY POST ta gano cewa a zaɓen fidda gwani na Gwamna na jam’iyyar APC da aka gudanar a Yola a ranar 27 ga watan Mayun 2022, Binani ta samu ƙuri’u 430, inda Nuhu Ribaɗu ya samu ƙuri’u 288.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Sauran ƴan takara huɗu da suka samu ƙuri’u, dukkanin su da aka hada sun kama ƙuri’u biyu ne fiye da wakilan da aka amince da su.

Kwamitin da ya gudanar da zaɓen Fidda Gwanin ya ce ba a tantance wakilai biyar da suka fito daga wata karamar hukumar ba, kuma a gaskiya sakamakon kuri’u uku bai kai yadda ake zato ba, sai dai wakilin Ribadu ya dage cewa an yi wasa, kuma Ribadu ya bi diddigin lamarin tare da shigar da ƙara.

Tags: APCkotuZaɓen Gwamna
Share373Tweet233Share93
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
Labarai

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Next Post
Majalisar Yankin Bakassi Ta Sa Baki Kan Rikicin Mallakar Tekun

An Rufe Jami'ar Jihar Cross River Kan Garkuwa Da Ɗaliban Ta

Da Dumi-dumi: NCAA Ta Dakatar Da Ayyukan Kamfanin Jiragen Dana, Ta Janye Lasisin Sa

Da Dumi-dumi: NCAA Ta Dakatar Da Ayyukan Kamfanin Jiragen Dana, Ta Janye Lasisin Sa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Da Yuwuwar Lukaku Ya Tilasta Barin Chelsea, Domin Komawa Tottenham

Da Yuwuwar Lukaku Ya Tilasta Barin Chelsea, Domin Komawa Tottenham

January 3, 2022
‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Matashi Mai Shekaru 17 Da Aka Yi Garkuwa Dashi

‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Matashi Mai Shekaru 17 Da Aka Yi Garkuwa Dashi

December 6, 2021
Fashewar Kano: Buhari ya jajanta, ya aike da sako ga iyalan wadanda abin ya shafa

Fashewar Kano: Buhari ya jajanta, ya aike da sako ga iyalan wadanda abin ya shafa

May 18, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In