• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Saturday, June 3, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

RUSA MASALLACI: An Yi Tir Da Wike, An Yaba Ganduje

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
September 4, 2019
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
1
SHARES
12
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar Kare hakkin Bil Adama da taimakon talakawa da sauran jama’a marasa karfi ta Rigar ‘Yanci wato “Rigar ‘Yanci International Foundation For Less Privilege” ta yi tir gami da Allah wadai da rusa babban Masallacin Juma’a na garin Fatakwal da Gwamnan Ribas Wike yayi, inda ta bayyana matakin rusa Masallacin a matsayin abin takaici.

Da yake jawabi a yayin wani taron manema labarai da kungiyar ta kira a Kaduna, babban Daraktan Ƙungiyar Injiniya Usman Musa yace, ta’adin da Gwamnan na Ribas ya yi abin damuwa ne wanda ya karya dokar kasa, domin ayyana wata jiha a matsayin ta wani addini ya saba doka, kuma tabbas Ƙungiyar za ta dauki matakin da ya dace akan gwamnan sakamakon wannan katobara da ya yi wacce zata iya wargaza zaman lafiyar ‘yan Najeriya baki daya.

Injiniya Usman Musa ya kara da cewar suna sane da kokarin karyata labarin rusa Masallacin da Gwamnan ya yi, amma wannan maganar shirme ce domin masallacin a fili ya ke kowa ya sani, kuma mun tuntubi sakataren masallacin Ustas Aliyu Sadiq wanda ya tabbatar da rusa katafaren masallacin a ranar 20 ga watan Agustan wannan shekara ta 2019.
Kungiyar ta Rigar ‘yanci ta kuma bukaci jama’ar musulmi na jihar Ribas da su cigaba da zama lafiya da martaba doka, kuma da yardar Allah Gwamna Wike zai ga sakamakon aikin shi, da ikirarin da yayi na cewar Jihar Ribas ta Kiristoci zalla ce.

Kungiyar rajin Kare hakkin Bil’adam da taimakon talakawan ta kuma yaba gami da yin jinjina ga mai girma Gwamnan jihar Kano Ganduje, bisa matakin da ya dauka na maka Gwamna Wike Kotu akan rusa Masallacin, da yadda Gwamnan na Kano ya bada dama ga kiristocin da ke zaune a jihar Kano su zauna cikin lumana da kwanciyar hankali ba tare da tsangwama ba, kasancewar jihar Kano ta fi kowace jiha a Arewa yawan kiristoci da ke zaune ciki, amma Ganduje bai taba barazana ga kowa ba, lallai ya dace sauran Gwamnonin Najeriya su yi koyi da Ganduje.

Dangane da kisan ‘yan Najeriya da yanzu haka yake faruwa a kasar Afirka ta Kudu kuwa, Ƙungiyar ta Rigar ‘yanci ta bukaci ‘yan Najeriya da su zauna lafiya kada su dauki doka a hannun su, su jira su ga abin da gwamnati za ta yi akai, sannan sun ankarar da jama’ar Afirka ta Kudu cewar ‘yan Najeriya ba su bane matsalar su, saboda haka kisa da kone dukiyoyin su ba zai warware musu matsalar da suke ciki ba.
Sannan daga karshe sun yi kira ga ‘yan Najeriya baki daya da su cigaba da zama lafiya da juna ba tare da nuna wariya ko tsangwama a tsakanin su ba.

Previous Post

DA DIMINSA: MTN Sun Rufe Ofisoshinsu A Nijeriya

Next Post

Mun Cafke Mutum 293 Da Ake Zargi Da Rashawa, In JI EFCC

Next Post

Mun Cafke Mutum 293 Da Ake Zargi Da Rashawa, In JI EFCC

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2600 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2129 shares
    Share 852 Tweet 532
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1904 shares
    Share 762 Tweet 476
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1439 shares
    Share 576 Tweet 360
Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

June 3, 2023
Yadda Farashin Man Fetur Ya Hauhawa Cikin Kankanin Lokaci Bayan Sanarwar Cire Tallafin

Shugaba Tinubu Ya Jajantawa kasar Indiya kan Hadarin Jirgin Kasa

June 3, 2023
Cire Tallafi Man Fetur: NUJ Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Marawa NLC Baya

Cire Tallafi Man Fetur: NUJ Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Marawa NLC Baya

June 3, 2023
Dan Wasan Gaba Na Real Madrid Ya Daura Damarar Barin Kungiyar

Dan Wasan Gaba Na Real Madrid Ya Daura Damarar Barin Kungiyar

June 3, 2023
Ta Kashe Sama Da Naira 100,000 A Labulen Ɗakin Da Ta Kama Haya

Ta Kashe Sama Da Naira 100,000 A Labulen Ɗakin Da Ta Kama Haya

June 3, 2023
Bani da Wani Shirin Komawa APC — Gwamnan G5

Bani da Wani Shirin Komawa APC — Gwamnan G5

June 3, 2023
Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci
Al'ajabi

Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

June 3, 2023
Yadda Farashin Man Fetur Ya Hauhawa Cikin Kankanin Lokaci Bayan Sanarwar Cire Tallafin
Labarai

Shugaba Tinubu Ya Jajantawa kasar Indiya kan Hadarin Jirgin Kasa

June 3, 2023
Cire Tallafi Man Fetur: NUJ Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Marawa NLC Baya
Labarai

Cire Tallafi Man Fetur: NUJ Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Marawa NLC Baya

June 3, 2023
Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci

June 3, 2023
Yadda Farashin Man Fetur Ya Hauhawa Cikin Kankanin Lokaci Bayan Sanarwar Cire Tallafin

Shugaba Tinubu Ya Jajantawa kasar Indiya kan Hadarin Jirgin Kasa

June 3, 2023
Cire Tallafi Man Fetur: NUJ Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Marawa NLC Baya

Cire Tallafi Man Fetur: NUJ Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Marawa NLC Baya

June 3, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Wasu Maƙota Sunyi Musayar Matansu Sakamakon Kama Junansu Da Kwartanci
  • Shugaba Tinubu Ya Jajantawa kasar Indiya kan Hadarin Jirgin Kasa
  • Cire Tallafi Man Fetur: NUJ Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Marawa NLC Baya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In