• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 20, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Shafin JAMB Bai Samu Matsala Ba, Mu Na Tantancewa Ne -Hukumar JAMB

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
May 2, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar da ke kula da samar da guraben karatu a manyan makarantu (JAMB) ta bayyana cewar shafinta na yanar gizo bai lalace ba, inda ma ta shaida cewar sakamakon jarabawar da daliban da suke neman guraben karatu a manyan makarantu (UTME) wadanda suka zana na shekarar 2019 yana nan a ciki babu abun da ya sameshi. Shugaban sashin yada labarai na hukumar JAMB, Dakta Fabian Benjamin shine ya tabbatar da hakan a lokacin da ke ganawa da kamfanin dillancin labarai ta kasa a jihar Legas jiya. Benjamin wanda ke maida martani kan bayanin da ke cewa hukumar ta fitar da sanarwar manema labaru da ke shaida cewar ba su sake sakamakon jarabawar ba ne biyo bayan lalacewar da shafinsu na yanar gizo-gizo (Serber) ya yi har ma suka ce wadanda suka zana jarabawar za su sake gudanar da jarabawar. Ya ce, “Muna son mu wanke kanmu daga irin wannan shaci-fadin wadanda wasu ‘yan damfara suke yadawa, babu wani kamshin gaskiya kan wannan batun sam-sam. “Mu ba mu fitar da wani makamancin wannan bayanin manema labaru da ke cewa turakarmu ta lalace ba. Kawai wannan aikin wasu suke kokarin kawo rudani da tayar da hankulan wadanda suka zana jarabawar ne da kuma tayar wa al’umma hankula. “Ba mu yada wani abu makamancin wannan ba, mu dai mun maida hankulanmu ne wajen ganin mun cimma nasarar da muka sanya a gaba, hukumar JAMB tana kan aikin tantance jarabawar ne domin tabbatar da magance dukkanin wata magudin jarabawa daga kowace cibiyar zana jarabawa. Wannan shine dalilin da ya sa fitar da sakamakon jarabawar ya samu jinkiri,” Inji Kakakin JAMB. Babban jami’in ya ci gaba da shaidar da cewa hukumar ta kusa kammala dukkanin tantancewar da take yi, wanda za ta sake sakamakon jarabawar nan ba da jimawa ba, “Abun da muke kan kokarin yi shine dukkanin wadanda suka saba dokar jarabawar nan an tsamesu, Ina tabbatar muku cewar dukkanin wanda aka samu da saba dokar jarabawa zai fuskanci fushinmu,” A cewar shi. Mista Benjamin ya bukaci ‘yan Nijeriya da su fahimci kokarin da hukumar ke yi wajen tabbatar da magance matsalolin mutune marasa kan gado, yana mai shaida cewar ta hakan za a samu gina matasa masu cike da kyawawan halaye da kuma gina kasa, “Muna son gyara abubuwa da yawa da ake daukansu sakaka. Idan wasu ko wani na da wata hanya ta tafka munamunarsa to kasa ba za ta gyaru ba,” kamar yadda ya shaida.

Previous Post

Ministan Abuja Ya Ƙaddamar Da Yaƙi Da Ƙaruwanci A Babban Birnin Tarayya

Next Post

‘Yan bindiga sun kai hari ‘makarantar mata’ a Zamfara

Next Post

'Yan bindiga sun kai hari 'makarantar mata' a Zamfara

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2455 shares
    Share 982 Tweet 614
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    1995 shares
    Share 798 Tweet 499
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1693 shares
    Share 677 Tweet 423
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1365 shares
    Share 546 Tweet 341
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1592 shares
    Share 637 Tweet 398
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

March 20, 2023
Mohammed Ya Sake Lashe Zaben Gwamna Karo Na Biyu A jihar Bauchi

Mohammed Ya Sake Lashe Zaben Gwamna Karo Na Biyu A jihar Bauchi

March 20, 2023
Da Dumi-Dumi: Ɗan Takarar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Sakkwato

Da Dumi-Dumi: Ɗan Takarar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Sakkwato

March 20, 2023
An Kaiwa Jami’an EFCC Hari a Kaduna

Da Ɗumi-Dumi: INEC Ta Ayyana Zaben Gwamna Kebbi da ‘Inconvlusive’

March 20, 2023
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato
Labarai

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu
Labarai

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP
Labarai

Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

March 20, 2023
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

March 20, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato
  • PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu
  • Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In