No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Shugaba Buhari Ya Kaddamar Da Sabon Tambarin Kamfanin Mai Na Kasa NNPC

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da sabon tambarin kamfanin man fetur na Najeriya (NNPC), wanda ke nuni da cewa kungiyar ta tashi a matsayin wata cibiyar kasuwanci mai riba wacce za ta bayyana rabe-rabe ga masu hannun jarin ta.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
July 19, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Shugaba Buhari Ya Kaddamar Da Sabon Tambarin Kamfanin Mai Na Kasa NNPC

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da sabon tambarin kamfanin man fetur na Najeriya (NNPC), wanda ke nuni da cewa kungiyar ta tashi a matsayin wata cibiyar kasuwanci mai riba wacce za ta bayyana rabe-rabe ga masu hannun jarin ta.

Shugaban ya gudanar da bikin ne a dakin taro na fadar shugaban kasa da ke Abuja ranar Talata, a wani biki da ya samu halartan manyan jami’an gwamnati da wakilan kasashen duniya da masu ruwa da tsaki a harkar man fetur da iskar gas.

KARANTA WANNAN LABARIN: https://dimokuradiyya.com.ng/atiku-ya-taya-peter-obi-murnar-cika-shekaru-61-a-duniya/

Sabon tambarin da ya kaddamar na da taken, “NNPC: Makamashi don yau, Makamashi don gobe.” (“NNPC: Energy for today, Energy for tomorrow.”)

Da yake jawabi a wajen taron, shugaba Buhari ya bayyana jin dadinsa da cewa a kodayaushe yana samun damar tsara yadda harkar man fetur ta kasancewa a kasar nan.

Ya godewa Majalisar Dokoki ta kasa bisa yadda ta taimaka wajen ganin an amince da dokar masana’antar Man Fetur (PIA), wadda ta dade tana aiki a kan gwamnatoci daban-daban amma sai a wannan lokacin ake aiki da ita a yanzu.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

A Wani Labarin Kuma Dan takarar shugaban Najeriya na jam’iyyar APC mai mulkin kasar, Bola Tinubu, zai gabatar da tsohon gwamnan Jihar Borno Kashim Shettima ga al’umar kasar nan a matsayin mataimakinsa a zaben shekarar 2023.

Wata sanarwa da jam’iyyar APC mai mulki ta kasa ta wallafa a shafinta na Tuwita ranar Talata da safe ta ce za a gabatar da Sanata Shettima ne, a gobe Laraba.

Sanarwar ta yi nuni da cewa, “A hukumance jam’iyyar APC za ta gabatar da dan takarar mataimakin shugaban kasarta, Sanata Kashim Shettima, ga al’ummar Najeriya ranar Laraba, 20 ga watan Yulin shekarar 2022.

Za a yi bikin gabatar da shi ne a babban dakin taro na Shehu Musa Yar’Adua da ke bababn birnin Tarayya Abuja da misalin karfe 11 na safe.

Idan ba’a nanta ba dai A makon jiya ne Bola Tinubu ya sanar da zaben tsohon Gwamnan Jihar Borno kuma Sanata mai wakiltar Mazabar Borno Ta Tsakiya, Kashim Shettima, a matsayin wanda zai yi masa mataimaki a babban zaben shekarar 2023 mai zuwa..

Sai dai awanni ashirin da hudu da fitar da sanarwar daukar Shattiman, batun ya jawo muhawara mai zafi inda wasu ke ganin bai dace Tinubu, wanda Musulmi ne daga yankin kudancin Kasar nan, , ya zabi Shettima, wanda Musulmi ne daga Arewacin Najeriya a matsayin mataimakinsa ba.

Amma jam’iyyar APC da ma Tinubu sun ce zabensa ba shi da alaka da addini.

Shettima gogaggen ɗan siyasa ne wanda ya daɗe yana jan zarensa a siyasa musamman a arewa maso gabashin kasar nan.

An haife tsohon ma’aikacin bankin a ranar 2 ga watan Satumbar 1966 kuma ya yi karatu a Jami’ar Maiduguri da kuma Jami’ar Ibadan.

Tags: Kamfanin Mai NNPCShugaba Buhari
ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Kasar Indonesia Ta Yi Barazanar Toshe Kafofin  Facebook, Google Da WhatsApp

Kasar Indonesia Ta Yi Barazanar Toshe Kafofin Facebook, Google Da WhatsApp

Shugaba Vladimir Putin zai ziyarci Iran

Shugaba Vladimir Putin zai ziyarci Iran

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

An Kammala Yakin Neman Zaben Kasar Jamhuriyyar Nijar

December 26, 2020
Gwamnatin Tarayya Ta Kori Wasu Ma’aikata 23

Gwamnatin Tarayya Ta Kori Wasu Ma’aikata 23

August 15, 2022
Wata yarinya ‘yar shekara 16 ta Fada rijiya a Kano

Wata yarinya ‘yar shekara 16 ta Fada rijiya a Kano

March 9, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In