• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Siyasa

Siyasa: Hadimin Abba Gida-gida ya mayarwa da wani matashi martani.

abubakar by abubakar
August 22, 2020
in Siyasa
Reading Time: 3 mins read
2 0
0
3
SHARES
28
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hadimin ɗan takarar gwamnan jihar Kano a zaɓen shekara ta 2019 Injiniya Abba Kabir Yusif (Abba Gida-gida), Ibrahim Adam ya mayarwa da wani matashi martani game da iƙirarinsa na cewa duk yankin Arewa babu wani ɗan siyasa da yake gina rayuwar mabiyansa.

Ibraim Adam wanda hadimi ne ga Abba Gida-gida ya wallafa martanin ne a kafar sadarwa ta Facebook.

“Wato nayi mamaki da naga wani rubutu na son zuciya da wani bawan Allah yayi akan cewa a Arewa babu shugaba dake son ci gaban yaronsa na siyasa kamar Tinubu ba. Shi wannan marubucin ina ga ya manta da mutane irinsu kwankwaso da suka dɗaga yaronsu na siyasa daga ‘yan aike zuwa wasu manyan mutane”.

Kwankwaso ya taimaki mutane a duk muƙamin da ya samu na gwamna da kuma Ministan tsaro, kaɗan daga ciki sune:

ABDULLAHI UMAR GANDUJE: ya yi mataimakin gwamna daga shekara ta 1999 zuwa 2003. A 2003 ya zama hadimin ministan tsaro. A 2007 RMK ya kai shi wajen Yar’adua a masa Ambasada a ƙasar China, amma Allah bai nufa ba. A shekara ta 2008 an  yi masa E.S na Lake Chad River Basin a ƙasar Chad Republic. A 20011 an dawo da shi kuma an bashi mataimakin gwamna. A shekara ta 2015 an ɗauki takara gwamna an bashi, kuma an yi masa yaƙin neman zaɓe babu har ya kai ga nasara.

–
HON. AHMAD GARBA BICHI: H.O.D ne a Fagge Local Government, kwankwaso ya ɗauko shi ya yi masa MD KASCO a 1999 – 2003 daga 2005 – 2007 Kwankwaso ya kai shi wajen Obasanjo aka yi masa E.S Hadejia Jama’are River Basin Development Authority, Sannan a 2007 aka ba shi takarar mataimakin gwamna lokacin da aka hana Kwankwaso yin akara, ya ɗauki takara gwamna gaba ɗaya ya ba shi. A 2007 aka ba shi Ministan kasuwanci da ma’aikatu.

– RABIU SULAIMAN BICHI:
Ma’aikaci ne a FCDA kafin Kwankwaso ya shigo da shi siyasa a 1999. RMK ya ba shi MD na KNUPDA a 1999, a 2002 RMK ya ba shi Kwamishina. A 2003, RMK ya kai shi wajen Obasanjo aka ba shi MD/CEO Infrastructure Bank of Nigeria (4 years) a 2008 RMK ya kai shi wajen Yar’adua aka ba shi Darakta na FCDA Board. A 2011 RMK ya ba shi SSG har 2015.

– BALA GWAGWARWA: Ya daɗe yana Gwagwarmaya a siyasa amma Allah bai sa zai zama wani abu ba sai dawowar shi gidan siyasar Madugu. Kwankwaso ya ba shi Kwamishina hukumar ruwa, sannan ya kara ba shi Kwamishina na Science and Technology. A 2013 da aka yi APC, Kwankwaso ya banƙara sai da aka bashi National Treasurer na ƙasa gaba ɗaya wanda sai 2018 ya sauka.

AMINU DABO: Abokin Kwankwaso ne tun a makaranta. A 1999 Kwankwaso Ya ba shi Kwamishina rna Land and Survey, a 2002 Kwankwaso Yaje ya dinga roƙar Obasanjo har sai da aka ba shi MD na Nigeria Port Authority.

HAFIZU ABUBAKAR: Lecturer ne a BUK kafin 1999 inda RMK ya ba shi S.A on Political Affairs, a 2000 aka ba shi Kwamishina na Finance. A 2003 aka ba  shi S.A to the Minister of Defence, a 2011 aka babshi Head of Service amma yace a’a yana da buri ya zama Professor. A 2015 aka ɗauko shi aka ba shi takarar mataimakin gwamna har 2018.

AKILU SANI INDABAWA: S.A ne na Ministan tsaro 2003 – 2006. RMK ya zaɓe sa a matsayin shugaban matansa na Jam’iyyar  PDPa Najeriya. Daga baya RMK ya kai shi wajen shugaban ƙasa Jonathan aka ba shi S.A na maitaimakin shugaban ƙasa akan harkokin siyasa.

BARR.FAROUK IYA: Yana Chamber shi yana aiki RMK ya ɗauko shi ya kai shi wajen Jonathan aka ba shi Board Member a NDDC (NIGER DELTA DEV. COMM). A 2009 aka ba shi Shugaban Jam’iyyar na PDP. A 2011 RMK ya ba shi Kwamishinan ilimi 2011 – 2014

Ibrahim ya kara da cewa “yanzu a cikin mutanen nan wane ne bai zama jigo ba a faɗin ƙasar nan a sanadiyyar Kwankwaso?.

Sai dai a cikin martanin nasa bai kama suna ba balle a ce ga da wanda yake.

 

Tags: abba gida-gidaAPCGoodluck JonathanIbrahim AdamKwankwasoObasanjoPDPSiyasaYar'Adua
Previous Post

Duniya ina zaki damu: Wasu yara ‘yan ƙasa da shekaru 20 sun yi garkuwa da wani yaro ɗan shekara 6 a duniya.

Next Post

Dole ne Coci suke bada bayanai game da harkokin kuɗaɗensu – Martanin Gwamnatin tarayya ga CAN.

Next Post

Dole ne Coci suke bada bayanai game da harkokin kuɗaɗensu - Martanin Gwamnatin tarayya ga CAN.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2327 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1490 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1400 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023
Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

February 7, 2023
Kano: Mun Kuduri Aniyar Inganta Tsarin Kula da Lafiyar Ƙwaƙwalwa – Dr Fauziyya

Kano: Mun Kuduri Aniyar Inganta Tsarin Kula da Lafiyar Ƙwaƙwalwa – Dr Fauziyya

February 7, 2023
FG Na Shirin Kara Albashi Ga Ma’aikatan Ta – Boss Mustapha

FG Na Shirin Kara Albashi Ga Ma’aikatan Ta – Boss Mustapha

February 6, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
Labarai

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi
Labarai

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu
Labarai

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • 2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
  • Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa
  • Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In