No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Ta’adda 60, Sun Kubutar Da ‘Yan Matan Chibok 3

Idan dai za a iya tunawa, kungiyar Boko Haram ta yi garkuwa da dalibai mata 276 masu shekaru tsakanin 16 zuwa 18 a makarantar Sakandaren ’yan mata ta gwamnati da ke garin Chibok

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 30, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
3 0
0
Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Ta’adda 60, Sun Kubutar Da ‘Yan Matan Chibok 3

 

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Rundunar sojin hadin gwiwa a yankin Arewa maso Gabas mai taken ‘Operation Hadinkai’ ta ce ta kashe ‘yan ta’adda 60, tare da cafke sama da 120 da ake zargin masu tada kayar baya ne a farmakin da suka kai a baya-bayan nan.

Rundunar ta kuma ce ta kubutar da wasu ‘yan matan Chibok uku da mayakan Boko Haram suka yi garkuwa da su a makarantar Sakandaren ’yan mata ta gwamnati ta Chibok, dake jihar Borno.

Kwamandan rundunaar na Operation Hadinkai, Manjo Janar Christopher Musa, ne ya bayyana hakan a jiya yayin ganawa da manema labarai a hedikwatar rundunar ​​dake Maiduguri.

“Abin da muke da niyyar yi a matsayin wani bangare na kokarin mu na kai samame shine mu hana su ikon samun dabaru wanda zai hanasu ci gaba da kai farmaki. A yayin aiwatar da murkushe ‘yan ta’addan sojoji sun kara kaimi wajen kakkabe mayakansu.

“Misalin shi ne kama wani Haruna Fulani da Umaru a ranar 13 ga Yuli 2022, wadanda ake zargi da kai wa kwamandan ‘yan ta’addan kayan aiki, Aliyu Ngolde, a yankin Mandara tsaunin Gwoza. Kayayyakin da aka kwato sun hada da dauren kayan mata guda 13, yadi 20 na bakar auduga, rigar mata da takalman roba guda 25 da dai sauransu.”

Buy JNews
ADVERTISEMENT

KARANTA WANNAN LABARIN: An tsaurara jami’an tsaro a kwayar birnin Kano, tare da rufe wasu hanyoyi

Ya ce sojojin sun ceto ‘yan matan Chibok uku a tsakanin 27 ga watan Yuni zuwa 25 ga watan Yuli. Wadanda aka ceto a cewarsa sun hada da Ruth Bitrus da Karuna Luka da yaro da kuma Hannatu Musa da ‘ya’ya biyu.

Idan dai za a iya tunawa, kungiyar Boko Haram ta yi garkuwa da dalibai mata 276 masu shekaru tsakanin 16 zuwa 18 a makarantar Sakandaren ’yan mata ta gwamnati da ke garin Chibok a jihar Borno a watan Afrilun shekarar 2014.

Tags: boko haramSojoji
Share2Tweet1Share
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
SERAP Ta Kai Karar INEC Kan Zargin Gaza Gurfanar Da Masu Siyen Kuri’u

CVR: Yawan Fitowar Jama'a Ya Yin Da Hukumar INEC Ke Daf Da Rufe Yin Rijistar Zabe

Babu Wata Shaida Dake Nuna Yan Takarar Jam’iyar APC Na Baiwa Deleget Kudade—– Abdullahi Adamu

Kotun Daukaka Kara Ta Kori Kararrakin Da Aka Shigar Da Shugabannin APC A Sokoto

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Masu Manyan Motoci Sun Toshe Hanyar Jigawa

Masu Manyan Motoci Sun Toshe Hanyar Jigawa

February 19, 2022
Ofishin Jakadanci Ya Musanta Ikirarin ‘Yan Najeriya Miliyan 1.5 Na Bukatar Fasfo A Kasar Italiya

Ofishin Jakadanci Ya Musanta Ikirarin ‘Yan Najeriya Miliyan 1.5 Na Bukatar Fasfo A Kasar Italiya

December 30, 2021
Rundunar Sojin Nigeria Ta Kaddamar Da Bikin Fareti Na Sabbin Jami’ai 4800 A Kaduna

Rundunar Sojin Nigeria Ta Kaddamar Da Bikin Fareti Na Sabbin Jami’ai 4800 A Kaduna

December 19, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In