• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, September 24, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Tinubu ya bayyana dalilin da ya sa yake tausayawa talakawa akan canjin kuɗi

Wannan na Ƙunshe ne a cikin wata sanarwar Ofishin Watsa Labarai na Tinubu

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
February 18, 2023
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 2 mins read
6 0
0
Bola Tinubu

Bola Tinubu

8
SHARES
74
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tinubu ya bayyana dalilin da ya sa yake tausayawa talakawa akan canjin kuɗi

Ɗan Takarar Shugabancin Ƙasa a inuwar Jam’iyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce tushensa a matsayin ɗa ga ƴar kasuwa ne ya bashi damar fahimtar matsalar da canjin kudi ya kawowa a tsakanin al’umma.

Wannan na Ƙunshe ne a cikin wata sanarwar Ofishin Watsa Labarai na Tinubu
Abdulaziz Abdulaziz ya fitar a ranar 17 ga watan Fabrairu na Shekarar 2023.

Tinubu, wanda a lokaci mabanbanta ya bayyana rashin dacewar sabon tsarin, ya ce a matsayinsa na wanda ya tashi a kasuwa, ya fahimci yadda yanayin zai yi ta’asiri a rayuwar masu ƙaramin ƙarfi.

KARANTA WANNAN LABARIN:Har Yanzu Malamai 300 Ba Su Karbi Albashin Su Ba a Kaduna – NUT

Da yake bayani a yammacin ranar Juma’a yayin wani taron ganawa da shugabannin yan kasuwa na ƙasa a Babban Birnin Tarayya Abuja, Ɗan Takarar na Jam’iyar APC ya ce mahaifiyar sa ta ciyar da shi da ilimantar da shi da kuɗin kasuwanci, ya kara da cewa yana iya fahimtar faduwa da riba na yan kasuwa.

Tinubu ya ce yana da masaniyar rashin zagawar wadatattun kuɗaɗe zai iya kawo tasgaro a tattalin arziki na yau da kullum.

Ya bayyana tausayawarsa ga ƙananun yan kasuwa tare da ƴan kasuwa da ke mu’amula da abubuwa masu saurin lalacewa, in da ya ce sune waɗanda tsarin zai fi shafa.

Tinubu ya bada misali da wani mai sayar da karas da ya hanga a yayin yawon neman zabe da ya tafi a Jahar Gombe, wanda ke tsaye kan kayansa a cikin rana ba tare kowa mai neman sayen kayan ba, yana mai cewa hakan ya faru ne saboda rashin kuɗi a hannun jama’a.

Dan takarar shugabancin ƙasar yayi kira ga ƴan kasuwa da kada su bari matsalar canjin kudin ya tunzura su.

Ya ce Idan har yayi nasarar lashe zabensa to zai kirkiri hanyar bayar da bashi mai sauƙi ga yan kasuwa tare da share musu dukkannin wata matsalar da ta addabe su a kasuwancinsu.

Tinubu ya bawa ƴan kasuwar tabbaci cewa ya san inda ke yi musu ƙaiƙayi kuma zai magance musu a matsayin sa na wanda ya fito daga gidan kasuwanci.

Wakilan shugabannin ƴan kasuwan da suka yi jawabi ga mahalarta taron sun bada kyakkyawar shaida a kan ɗan takarar wanda suka kira a matsayin daya daga cikin su.

Sunyi alkawarin bayar da ƙuri’u masu yawa domin nasarar Tinubu, wanda suka bayyana a matsayin wanda yafi sauran ƴan takarar nagarta.

Tinubu ya halarci Taron tare da Gwamnonin da suka hada da Muhammad Badaru Abubakar (na Jigawa) da Abubakar Sani Bello (na Niger), tare da sakataren majalisar yakin neman zabensa Hon. James Faleke, da sauran masu ruwa da tsaki na jam’iya.

Tags: Canjin Kuɗi.Tinubu
Previous Post

Har Yanzu Malamai 300 Ba Su Karbi Albashin Su Ba a Kaduna – NUT

Next Post

Zinedine Zidane Na Son Daukar Wasu Yan Wasa Guda Biyu

Next Post
Zinedine Zidane Na Son Daukar Wasu Yan Wasa Guda Biyu

Zinedine Zidane Na Son Daukar Wasu Yan Wasa Guda Biyu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2704 shares
    Share 1082 Tweet 676
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2410 shares
    Share 964 Tweet 603
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2196 shares
    Share 878 Tweet 549
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2074 shares
    Share 830 Tweet 519
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1502 shares
    Share 601 Tweet 376
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023
Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

September 23, 2023
Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

September 23, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Karbo Bashin Dala Miliyan 163 Domin Noman Alkama-Shettima

Najeriya Ce Alfaharin Kasashen Nahiyar Afirika-Shettima

September 23, 2023
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu
Uncategorized

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa
Siyasa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia
Siyasa

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu
  • Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako
  • PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In