No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Addini

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa Ya Bukaci A Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Kasar Nan

By Nura Hassan Ahmad

Ishaq Dabai by Ishaq Dabai
January 22, 2022
in Addini, Labarai, Siyasa, Tsaro
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa Ya Bukaci A Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Kasar Nan

Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi kira ga shugabannin siyasa da na gargajiya da na addini da su hada kai wajen ganin an warware matsalar rashin tsaro da kasar ke fama da ita.

RELATED POSTS

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

May 27, 2022

Tsohon mataimakin shugaban kasar ya damu musamman da tabarbarewar tsaro a fadin kasar musamman a arewacin Najeriya.

Mista Abubakar ya ce ya je Sokoto ne domin jajantawa gwamnan jihar bisa rasuwar babban yayansa da kuma jajantawa al’ummar jihar Sokoto da ma yankin arewa maso yamma bisa karuwar kalubalen tsaro a yankin siyasar kasar.

Tsohon mataimakin shugaban kasar ya bayyana matsalar tsaro a arewacin Najeriya a matsayin abun takaici, ya kuma koka kan yadda ta’addancin da ake tafkawa a yankin.

Ya ce Arewacin Najeriya da aka san shi da zaman lafiya ya fada cikin rudani da ba zai ba da damar cigaba mai ma’ana a yankin ba.

Tsohon Mataimakin Shugaban kasar ya ce sauran yankunan da ke yankin siyasar Arewacin Najeriya na fuskantar kalubalen tsaro tun daga rikicin kabilanci zuwa ayyukan ta’addanci da ‘yan fashin daji.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya yi kira ga ’yan Najeriya da su kara kaimi wajen addu’o’in Allah ya kawo mana karshen matsalar tsaro.

Ya kuma jajanta wa Gwamna Tambuwal bisa rasuwar babban yayansa da kuma yawan mace-mace da barna da kalubalen tsaro ke fuskanta a jihar.

Haka kuma a Sokoto domin ta’aziyyar akwai shugaban majalisar dattawan Najeriya wanda ya mika sakon ta’aziyyar majalisar ga gwamnan bisa rasuwar yayansa.

Shugaban majalisar dattawan ya je Sokoto ne tare da gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni inda suka yi addu’ar Allah ya jikan marigayin.

Tags: Atiku Abubakar
ShareTweetShare
Ishaq Dabai

Ishaq Dabai

Related Posts

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
Labarai

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
Labarai

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa
Labarai

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi
Labarai

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC
Labarai

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa
Siyasa

Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

May 27, 2022
Next Post
Babu Abunda Zai Sake Mayar Da Ni Cikin Jam’iyyar PDP- Obasanjo

Babu Abunda Zai Sake Mayar Da Ni Cikin Jam'iyyar PDP- Obasanjo

Masu Satar Mutane Sun Karbi Kudin Fansa N3m, Sun Kashe ‘Yata, Sun Binne Ta – Mahaifin Yarinyar

Masu Satar Mutane Sun Karbi Kudin Fansa N3m, Sun Kashe ‘Yata, Sun Binne Ta – Mahaifin Yarinyar

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Abubuwa 11 Da Ya Kamata Ku Sani Kan Sabon Mai Tangale

March 4, 2021
Mataimakin Gwamnan Anambra Okeke ya Sauya Sheka zuwa Jam’iyar APC

Yanzu-Yanzu: Jam’iyar APC Ta Ware Mukamin Shugabanta Ga Yankin Arewa

February 22, 2022
Gwamnatin Kasar Spaniya za ta yi afuwa wa yan awaren yankin Kataloniya

Gwamnatin Kasar Spaniya za ta yi afuwa wa yan awaren yankin Kataloniya

June 21, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
  • Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
  • Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In