• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

UNICEF, Ta Yabawa Tsarin Gwamna Ganduje, Kan Inganta Ilimi

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
June 25, 2019
in Labarai
Reading Time: 3 mins read
0 0
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Uzairu Dauda Bunga

Asusun tallafawa ilimin yara na majalisar dinkin duniya UNICEF, ta bakin shugaban tawagar wayar da kan matasa karkashin Asusun jahar Kano, Ni’imatullah Bala Umar, ya yaba da irin tsarin matakan da Gwamnan jahar Kano Abdullahi Umar Ganduje kebi don inganta fannin ilimi.

Tawagar ta matasan, da Asusun UNICEF ya kafa tare da daukar nauyi, ta hanyar kwararrun mata masu ilimi HILWA da hadin gwiwar hukumar kula da ilimin bai daya ta jahar Kano SUBEB na burin karfafawa tsarin makarantu da shirye shiryen da zasu inganta ilimi daga tushe acikin al’umma.

Bala Umar, ya bayyana matsayar UNICEF ne, Alokacin da suka ziyarci Gwamnan Kano a gidan Gwamnatin jahar tare da Kungiyar HILWA , ya jaddada cewa UNICEF da sauran masu ruwa da tsaki karkashin wannan shiri, sun gamsu da irin rawar da Gwamnatin Kano ke takawa na inganta sashen ilimi.

Kungiyar matasan UNICEF ta kunshi mutane 100 da aka zabosu daga Kananan Hukumomi 44 na jahar Kano. Kuma suka samu horo daga Asusun UNICEF a fannin harkar mulki da inganta rayuwar ‘yan kasa da sauran fajjoji. Sannan zasu wayar da kan jama’a kan muhimmancin ilimin yara mata da sashen ilimi baki daya.

Sun kara da cewa “Muna sane da duk kokarin da gwamnatinka keyi, Gwamna Ganduje yana kokarin inganta ilimin ‘ya mace a jahar. Abun da muka zo tattaunawa dakai anan shine batun ilimin ‘ya mace, amma mun fahimta cewa abun ya wuce tunanin mu. Kayi abun azo a gani a wannan fanni, ” cewar Umar.

Itama kungiyar HILWA da Asusun UNICEF ta kafa a a jihohi 14 na yankin arewa Inda aka zabi mata goma goma daga kowacce jaha , ta bakin sakatariyar Kungiyar Ladidi Sani Fagge, ta bayyana cewar an kafasune da nufin inganta ilimin matasa.

Sani Fagge, ta kara da cewa ba a biyan kokarin da matasan keyi na wayar da kan ‘yan uwansu matasa da kuma ilimin ‘ya mace, sai tace hakan abun a yaba musune.

Fagge, ta nuna farin cikinta cewa Kano ta fara gudanar da kudurin da aka sanya a gaba kafin sauran jihohin, wanda tace hakan ya sanya Asusun UNICEF da sauran masu ruwa da tsaki karkashin shirin, yabawa Gwamna Ganduje da ya ayyana bayar da ilimi kyauta ga ‘ya mace da kuma ilimi kyauta a firamare da sakandare.

Duk masu ziyarar, sun gamsu cewa Kano tayi fice a sashen ilimi kan kowacce jaha a tarayyar Najeriya karkashin Gwamna Ganduje, cewar Fagge.

Cikin jawabinsa Gwamna Ganduje, ya tabbatar musu da cewa zaici gaba da ayyukan alkhairi Kamar yadda ya faro a farkon mulkinsa, sai ya kara jaddada cewa, “Da ace abun da mukeyi an faroshi tun shekaru 20 da suka wuce da yanzu labarin yasha banban.”

“Ilimi nauyi ne dake kan kowa. Dole sai an hada hannu, kafin a wayar dakan Al’umma yadda ya dace. Burin mu shine samar da Al’umma tagari, cewar Ganduje.

Gwamna Ganduje zayyana cewa an ware naira biliyan 1.2 don horar da malaman makarantun firamare guda Dubu Ashirin da Biyar da Dari hudu da Tamanin da Shida (25,486),duk da burin magance matsalar rashin kwararrun Malamai tun daga lokacin zangon mulkinsa na farko.

Gwamna Ganduje, ya bayyana lokacin da ya zama Gwamna, ya samu Malamai dubu Ashirin da Biyar 25,000 da basu da takardar izinin koyarwa, don haka sai ya turasu karin karatu.

Da yake magana kan ilimin ‘ya mace kuwa, Gwamna Ganduje, yace gwamnatinsa ta Debi Malamai mata dubu daya da Dari biyar da talatin da tara 1,539 daga Kananan Hukumomi 44 dake jahar, a matsayin wani bangare na samar da aikin yi ga mata da inganta ilimin ‘ya mace.

Gwamnan, ya kara da cewa yana biyan sama da biliyan biyu kudin albashin Malamai Dubu Hamsin 50,000 a jahar domin muhimmancin da ilimi ke dashi.

Gwamnan yace duk da cewa taron anyi shine don ilimin yara daga tushe, amma yayi amfani da damar wajen bayyana cewa gwamnatinsa ta samar da amincewa da tantance kwasakwasai 66 a kolejin kimiya da kere kere ta Gwamnatin jahar da kuma inganta sauran manyan Makarantu Mallakar jahar.

Gwamna Ganduje, yace ya kafa kwamitin da zai ciyar da ilimi daga tushe gaba a Kananan Hukumomi 44 dake jahar, sai yayi kiran sanya hannun kowa cikin lamarin don cimma burin da aka sanya a gaba.

Ya bayyana cewa an warewa kwamitin, kudi naira miliyan 440 a Matsayin somin tabi, Inda kowacce karamar hukumar ta samu naira miliyan 10 a kason farko.

Ana tsammanin kwamitin zai gyara makarantu guda 490 da azuzzuwa guda 981. Ya bayyana cewa kwamitin ya samar da kujeru 7,915 da kuma kayan koyo da koyarwa a Kananan Hukumomi 44 na jahar Kano.

Previous Post

An Baiwa Sarakunan Fulani, Mako Biyu Da Su Tsaida Hare-Hare A Zamfara – Kwamishinan ‘Yansanda

Next Post

Wajibi Ne A Cire Tallafin Man Fetur Da Na Wutar Lantari

Next Post

Wajibi Ne A Cire Tallafin Man Fetur Da Na Wutar Lantari

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2328 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1491 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1401 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023
NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

February 7, 2023
Shugaban INEC Ya Gana Da Emefiele Kan Sabbin Manufofin Kudin Naira

Shugaban INEC Ya Gana Da Emefiele Kan Sabbin Manufofin Kudin Naira

February 7, 2023
Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan Ya Yi Babban Rashi

Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan Ya Yi Babban Rashi

February 7, 2023
Rashin Tsaro: Shugaban INEC Ya Gana da NSA Gabanin Zaben 2023

Rashin Tsaro: Shugaban INEC Ya Gana da NSA Gabanin Zaben 2023

February 7, 2023
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5
Siyasa

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo
Labarai

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023
NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023
Labarai

NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

February 7, 2023
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023
NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5
  • ‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo
  • NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In