No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Kasashen Ketare

Wariyar Launin Fata: An Harbe Mutum 10 A Wani Babban Kanti Dake Birnin New York Na Kasar Amurika

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
May 15, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Wariyar Launin Fata: An Harbe Mutum 10 A Wani Babban Kanti Dake Birnin New York Na Kasar Amurika

 

RELATED POSTS

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

May 27, 2022

An kashe mutane 10 a wani mummunan hari da aka Kai a birnin New York na kasar Amurika. Wanda Kuma ake kyautata zaton cewa ramakon gayya ne ga laifin nuna kyama da ke da alaka da kabilanci.

An kama wani matashi mai shekara 18 sanye da kayan jami’an soji bayan an far bincike a wurin da lamarin ya faru a yankin Buffalo.

Wanda ake zargin ya shiga wani babban kanti ne da yammacin ranar Asabar kafin ya bude wuta. Inda ya yi amfani da na’urar daukar hoto wajen yada harin ta yanar gizo Kai tsaye, in ji ‘yan sanda.

Yayin da yake Mai da martanin kan Shugaban Amurka Joe Biden ya yi Allah wadai da abin da ya kira harin “abin kyama”.

“Muna binciken wannan lamarin a matsayin laifin nuna kyama da kuma wani lamari na tsatsauran ra’ayin wariyar launin fata,” in ji Stephen Belgia, wakilin ofishin FBI na Buffalo a wani taron manema labarai.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

A wani labarin Kuma na daban

Zan gyara Najeriya cikin ƙanƙanin Lokaci — Inji Atiku

Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa a Jam’iyyar PDP yace idan aka zaɓe shi a matsayin Shugaban Ƙasa na Najeriya, zai yi aiki tuƙuru da Ƴan Majalisu domin sake fasalin Najeriya.

Abubakar ya bayyana haka a ranar Asabar a Calabar a lokacin da yake jawabi da Wakilan Jam’iyyar da masu ruwa da tsaki, a yayinda Jam’iyyar ta shirya gudanar da zaɓen fidda Gwani a ranakun 28 da 29 na wata Mayu.

Tsohon shugaban kasar yace zai bada gashin kai ga Jahohi da Ƙananan Hukumomi.

A cewar sa, za’a samu matsala idan har ba’a zaɓi nagartattun mutane a Shekarar 2023.

“Tarihi zai maimaita kanshi idan har masu kaɗa ƙuri’a basu zaɓi mutanen daya kamata su zaɓa domin su jagorance su.

“A shirye nake, na cancanta, ina dukkanin abinda ake buƙata, wanda shiyasa na bada kaina domin in Jagoranci Ƙasar.

“Ina da jajircewa na kawo gyara matsalar tsaro,” yana mai ƙara dacewa, Jam’iyyar PDP bazata taɓa amincewa ta kasance abokiyar hamayya ba.

Shima da yake jawabi a taron, Mr Liyel Imoke Tsohon Gwamnan Jahar Cross River, ya yabawa Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasar da irin namijin ƙoƙarin sa, yana mai cewa ya kasance waɗanda suka yanke wa PDP cibiya.

Imoke yace Atiku Abubakar shine wanda mutane suka zaɓa a Shekarar 2019 duk da bashi yaci zaɓe ba.

Yace PDP a Jahar Cross River ta Kasance iyali ɗaya, kuma zasu bada goyon baya a gareshi.

Idan dai za’a iya tunawa, Atiku Abubakar ya nemi Gwamnan Adamawa a Shekarar 1990 da 1997 zuwa 1998 kamin ya zama Abokin Takarar Tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo a Shekarar 1999.

Tags: Amurikaharin bam
Share1Tweet1Share
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
Labarai

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
Labarai

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa
Labarai

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi
Labarai

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC
Labarai

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni
Labarai

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

May 27, 2022
Next Post
Da Dumi-Dumi: Gwamnatin Zamfara ta bada umarnin Rufe dukkannin Kasuwanni, da Gidajen mai a jihar

Yan bindiga Sun Kakaba Dokar Hana Noma A Zamfara, Sun Kashe Mutum 7

Da-Dumi-Dumi: Yan bindiga Sun Kashe Mutum Guda, Sun Yi Garkuwa Da Mai Anguwa Da Wasu Mutum 19 A Kaduna

Da-Dumi-Dumi: Yan bindiga Sun Kashe Mutum Guda, Sun Yi Garkuwa Da Mai Anguwa Da Wasu Mutum 19 A Kaduna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Allah Wadai Da Juyin Mulki A Guinea

Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Allah Wadai Da Juyin Mulki A Guinea

September 6, 2021
‘Yan Sanda Sun Kama Dan Kasar Benin Da Ake Zargi Da Yin Garkuwa Ta Kan Iyaka, Sun Kwato N2.3m

‘Yan Sanda Sun Kama Dan Kasar Benin Da Ake Zargi Da Yin Garkuwa Ta Kan Iyaka, Sun Kwato N2.3m

February 7, 2022
Yan sanda sun dakile yunkurin kungiyar asiri a Delta, sun cafke wadanda ake zargi

Yan sanda sun dakile yunkurin kungiyar asiri a Delta, sun cafke wadanda ake zargi

September 28, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
  • Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
  • Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In