• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, June 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

WASU MAYAKA DAKE DELTA SUN GARGADI FULANI, SANNAN SUNYI ALKAWARIN BADA KARIYA GA ‘YAN JAHAR

Musa Sahabi Alhaji by Musa Sahabi Alhaji
June 15, 2021
in Labarai, Labarun Mako
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
2
SHARES
18
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

WASU MAYAKA DAKE DELTA SUN GARGADI FULANI, SANNAN SUNYI ALKAWARIN BADA KARIYA GA ‘YAN JAHAR it

Wata kungiyar mayaka ta MEDND dake jihar Delta tasha alwashin ramawa duk wanda ‘yan ta’adda suka kashe ko aka rusawa gida a jahar.

Shugabann kungiyar gwamnonin Inyamurai SMBLF watau Chief Edwin Clark ya bayyana cewar bazasu yarda da masu kiwo shiga yankin ba.

Wannan ya biyo bayan dokar da ‘yan kungiyar UYLA ta saka cewar duk wani fulani dasu tattara shanunsu su bar yankin nan da awa 48.

KARANTA WANNAN:-

An kama matashi na sata a ranar farko da ya fara zuwa bayan an daukeshi aiki

Shugaban rundunar ‘yan sanda ta jihar Delta Muhammad Aliyu yayi alwashin kawo zaman lafiya a jihar baki daya.

Labari yazo Kan harinda makiwatan suka Kai a wasu kauyuka na Asaba da Agbor dake jihar Deltan, hakan ya biyo bayan nuna amincewa da gwamna jihar yayi ne na dokar hana kiwo a yanki.

Sannan makiyayan sun sha alwashin cigaba da Kai hare-haren matukar gwamnan bai janye dokar tasa ba nan da tsawon awa 72.

Gwamnan yace idan abunda kuka fada dagaske ne yazama wajibi mu kori duk wani makiyayi a yanki, yakara da cewa idan kuka kashe mutum daya to sai mun kashe goma idan Kuma kuka kona gida daya sai mun Kona naku goma. Duk idan kukai abu daya sai mun nunkashi sau goma.

Bazamuyi wasa da alkwarin da muka dauka ba zamu iya wargazaku a kowane lokaci. Domin kishin NIGER DELTA, Kuma zamuyi duk abunda zamu iya don baiwa jihar kariya.

KU KARANTA WANNAN:-

Dubu Sittin aka bamu mu kashe wani mutum: in ji wasu mutane a Kebbi

Jami’an rundunar tsaro ta Civil Defense a Jihar Kebbi sun yi nasarar chafke mutane biyu da aka yi hayarsu su lashe wani mutum.

Mutane dai an yi kwangilar su da aniyar hallaka wani mutum mai suna Gari Mamman mazaunin kauyen Lahore dake karamar hukumar Zuru ta Jihar ta Kebbi.

Kwamandan rundunar ta Civil Defense Alhaji Suleiman Ibrahim Marafa ya ce bisa bayanai da suka samu a gurin wadanda ake zargin, wani mutum ne mai suna Alhaji Mamman ya yi hayarsu da zummar wancan aika-aika, inda ya basu fashin alkalami naira dubu sittin cikin dubu tamanin da aka yi yarjejeniya.

Ya ce mutanen biyu masu suna Mando da Manu, sun banka wa gidan Gari Mamman amma daga bisani sun fahimci cewa ba ya gida.

Sai dai a wata tattaunawa da manema labarai, wanda ya bada kwangilar kisar ya musanta zargin, inda ya ce shi dai tura su ya yi su koya mishi hankali ba wai kashe shi ba.

Ya ce kuma dalilin shi na haka shine, yana zarginsa ne da hallaka mishi mahaifi watanni uku da suka wuce.

 

Previous Post

Zaria na fuskantar barazanar ɓarayi duk da yawan hukumomin tsaro – Sarkin Zazzau

Next Post

MEYASA WASAN FRANCE DA GERMANY ZAI ZAMA WASA MAFI ZAFI.

Next Post
MEYASA WASAN FRANCE DA GERMANY ZAI ZAMA WASA MAFI ZAFI.

MEYASA WASAN FRANCE DA GERMANY ZAI ZAMA WASA MAFI ZAFI.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2601 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2130 shares
    Share 852 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1906 shares
    Share 762 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1439 shares
    Share 576 Tweet 360
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Da Dumi-Dumi: Anyanka Ta Tashi:Kungiyar NLC Za Ta Tsunduma Yajin Aikin Gama Gari

Cire Tallafin Fetur: Kuyiwa Allah Kada Ku Tafi Yajin Aiki, Ndume Ya Roki NLC

June 4, 2023
Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

June 4, 2023
Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
Labarai

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi
Labarai

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
  • Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
  • Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In