• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Kiwon Lafiya

Watakila mu sake saka dokar kulle a Kaduna – Gwamna El-Rufa’i

abubakar by abubakar
August 4, 2020
in Kiwon Lafiya
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamna Nasir El-Rufa’i na jihar Kaduna ya bayyana damuwarsa game yadda jihar take ci gaba da samun masu ɗauke da cutar sarke numfashi (Korona).

El-Rufai ya bayyana hakan ne yayin wata tattaunawarsa da sashen BBC Hausa.

Gwamnan ya ce tabbas abun damuwa ne duba da irin alkaluman da ake samu a kullum daga cibiyar dakile cututtuka masu yaɗuwa NCDC ta fitar a ranar Juma’a.

“Ranar Juma’a za ka ga mutane sun yi cunkoso, to, idan muka ce za mu buɗe masallatan khamsus salawat wannan cunkoson zai ci gaba, ba a bin doka, ba a bin tsare-tsare,” in ji gwamnan.

A cikin kwana uku na baya-bayan nan kaɗai, cutar korona ta kama mutum 95 a jihar Kaduna, kamar yadda cibiyar NCDC ta bayyana.

Gwamnan ya ƙara da cewa jama’ar jihar basa bin dokokin da gwamnatin jihar ta gindaya, domin dakile cutar, sannan sun ci gaba da haɗuwa a wuraren cunkoso.

“Abinda ya fi ɗaga min hankali shi ne, kar a kai matakin da asibitocin jihar nan su kasa kula da masu ɗauke da cutar saboda tsananin yawansu” cewar El-Rufa’i.

http://dimokuradiyya.com.ng/zamu-iya-%c6%99ara-saka-dokar-kulle-a-kaduna-cewar-gwamna-el-rufai/

Har wa yau, Kasuwa na ɗaya daga wuraren da za a iya kamuwa da cutar cikin sauki, kuma idan wanda yake ɗauke da cutar ya shiga kasuwa zai shafawa mutane da dama wanda ba a san ta inda za a fara ba domin gano wanda suka harbu da cutar.

Haka kuma gwamnan ya koka kan yadda mutane ke ci gaba da rashin mutunta ƙa’idojin ba da tazara a wuraren ibada.

A baya dai, gwamnatin Kaduna ta sa dokar kulle fiye da tsawon wata uku kafin buɗe ta kuma yanzu haka jihar ita ce ta takwas a jadawalin jihohin Najeriya masu fama da cutar korona.

Sai dai har yanzu gwamnati ba ta buɗe wasu wuraren ibada da kasuwanni ba kamar a makwabtan jihar, abin da ya sanya mazaunan Kaduna ciki har da ‘yan kasuwa kokawa.

Elrufa’i dai ya ce maimakon ci gaba da buɗe jihar baki ɗaya akwai yiwuwar sake kullewa.

Tags: BBCHAUSACOVID19El-Rufa'iKadunaKorona
Previous Post

An kashe sama da Miliyan 500 wajen ciyar da yara ɗalibai a yayin dokar kulle – Cewar Ministar Agaji Sadiya Umar Farouk

Next Post

Mataimakin Gwamnan jihar Kwara tare da matarsa sun kamu da cutar Korona

Next Post

Mataimakin Gwamnan jihar Kwara tare da matarsa sun kamu da cutar Korona

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2327 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1490 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1400 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023
Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
Labarai

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu
Labarai

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
Labarai

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
  • 2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola
  • 2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In