No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Yajin aikin ASUU: Mun Amince Da Yin Sulhu Na Son Rai – Ngige

Ministan Kwadago da samar da ayyukan yi, Chris Ngige ya bayyana cewa an dauki matakin sasantawa na son rai domin ganin an gaggauta warware yajin aikin da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) ke ci gaba da yi.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
August 2, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
9 0
0
Yajin aikin ASUU: Mun Amince Da Yin Sulhu Na Son Rai – Ngige

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022

Ministan Kwadago da samar da ayyukan yi, Chris Ngige ya bayyana cewa an dauki matakin sasantawa na son rai domin ganin an gaggauta warware yajin aikin da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) ke ci gaba da yi.

Ngige ya bayyana hakan ne a ranar Talata a wajen wani taron karawa juna sani na kwana uku kan matakan ma’aikata da warware takaddamar Najeriya a Abuja.

KARANTA WANNAN LABARIN: Kasuwanci: Satar Mai Ita Ce Ta Jawo Faduwar Naira, Tabarbarewar Tattalin Arziki – Shell

Kwamitin sulhu na masana’antu (IAP) tare da hadin gwiwar kungiyar kwadago ta duniya ILO ne suka shirya taron.

Ngige ya ce an dauki matakin sasantawa ne na son rai domin kada a jinkirta aiwatar da shawarwarin da malaman da suke yajin aiki.

Ministan ya ce, “Da zan iya mika lamarin ga Hukumar IAP ko kuma Kotun Masana’antu ta Kasa (NICN).

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Amma na yi amfani da hankalina don auna lamarin don sanin ko zai haifar da jinkiri wajen warware takaddamar a cikin shari’a.”

Ngige, ya tuna cewa ASUU ta shiga yajin aikin ne a ranar 14 ga watan Fabrairu, kuma an fara sasantawa na son rai a ranar 22 ga watan Fabrairu, daga bisani kuma, a ranar 1 ga watan Maris.

Ya ce, “Batutuwan biyu da suka yi fice, su ne ka’idojin hidima, wadanda bisa yarjejeniyar shekarar 2009, za a sake duba su duk bayan shekaru hudu.

“Bita na karshe shine a shekarar 2013 kuma mun fara bitar ne a shekarar 2018 karkashin Wale Babalakin a matsayin shugaban kwamitin sake tattaunawa. Ba mu iya gamawa ba saboda Babalakin ya tafi.

“Sabon kwamitin da Munzali ya jagoranta ya zo. Munzali ya gama aikinsa ya sanya rahotonsa a ma’aikatar ilimi ta tarayya.”

Ngige ya bayyana cewa dukkanin kwamitocin da suka hada da na Onosode na baya, duk kwamitocin cikin gida ne na ma’aikatar ilimi.

Ya ce, “Da zarar kwamitocin sun gama sai a aika da kayayyakinsu.

“Babban batu a nan shi ne albashi da sabun tashi. Anan suke kafin ASUU ta fara yajin aiki.

“Idan wata ƙungiya tana son mu mayar musu da wani al’amari don su sake duba su, ku taimake su. Abin da kuke kira sulhu na son rai ke nan.

Tags: Chris NgigeYajin Aikin ASUU
Share5Tweet3Share1
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari
Labarai

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022
Next Post
NRC ta dakatar da zirga-zirgar jirgin kasan Legas-Kano-Ajaokuta bayan na Kaduna/Abuja

NRC ta dakatar da zirga-zirgar jirgin kasan Legas-Kano-Ajaokuta bayan na Kaduna/Abuja

An Ayyana Lalong A Matsayin Babban Daraktan Yakin Neman Zaben Tinubu

An Ayyana Lalong A Matsayin Babban Daraktan Yakin Neman Zaben Tinubu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Gwamnatin Kano ta shirya Saka Kafar wando daya da Masu gidajen Mai

Gwamnatin Kano ta shirya Saka Kafar wando daya da Masu gidajen Mai

March 2, 2022
Manoma sun haɗu da gagarumar Asara, a yayinda iska mai ƙarfi ya lalata amfanin gonakai a Sokoto

Manoma sun haɗu da gagarumar Asara, a yayinda iska mai ƙarfi ya lalata amfanin gonakai a Sokoto

January 29, 2022
Da ɗuminsa: Har yanzu bamu sanar da Shiga Yajin Aiki — Cewar ASUU

Da ɗuminsa: Har yanzu bamu sanar da Shiga Yajin Aiki — Cewar ASUU

February 13, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
  • Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In