• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, April 2, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Yaki Da Ta’addanci: Minista Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Jarida

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
May 5, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ministan yada labaru, al’adu da yawon bude ido a Nijeriya, Alhaji Lai Mohammed, a jiya Asabar ne yake rokon ‘yan jarida da kafafen sadarwa da su taimaki gwamnatin tarayya wajen kokarinta kan yadi da ta’addanci a fadin Nijeriya. Ministan wanda ya samu wakilcin Darakta a ma’aikatan yada labaru, Mista Sunday Baba ya yi kiran ne a wajen bikin ‘2019 Biennial Conbention of the Nigerian Guild of Editors da ka gudanar a garin Ikeja, da ke jihar Legos.’ yana mai shaida cewar kafafen da ‘yan jarida suna da rawar da ya dace su taka wajen taimaka wa yaki da miyagu da baragurbi da suke cikin kasar nan. Lai Mohammed sannan ya kuma bukaci ‘yan jarida da su taimaki sojoji da gwamnati mai ci wajen kyautata zaman lafiya da zamantakewar al’umma domin tabbatar da kwanciyar hankali a tsakanin ‘yan kasa. A cewar shi; “A matsayinku na kwararru kan harkar watsa labaru hakki ne a wuyarku wajen kula da aiyukan gwamnati da tsare-tsarenta domin tabbatar da kyautata manufofi da gina kasa. “A don haka, gwamnati tana tsammanin ‘yan jarida a kowani lokaci za su ke bayar da shawarorin yadda za a inganta zaman lafiya, kwanciyar hankalin kasa, domin al’ummarmu su amfana da gwamnati da kuma yalwar zaman lafiya,” Inji shi. A sakonsa na fatan alkairi, gwamnan jihar Legas Mista Akinwunmi Ambode ya shaida cewar suka da hanyoyin da kafafen sadarwa suke bi suna taimakawa wajen kyautata tsarin gina jihar. Gwamnan da ya samu wakilcin kwamishinan yada labaru da tsare-tsare, Mista Kehinde Bamigbetan ya kara da cewa rokon ‘yan jarida da suke kara baiwa gwamnan jihar hadin kai domin ya samu cimma muradinsa na kyautata jihar Legas. “Daga cikin ababen da muka nazarta a shekaru hadun da suka gabata musamman wajen kaddamar da aiyukan sake fasali da aka samu tagomashi a zahirin gaskiya sun samu ne da sukar da kuka yi ta yi mana wanda yanzu jama’a suna gamsuwa aiwatar da aiyuka daidai da muradinsu,” A cewar shi. Shugaban tsangayar koyar da aikin jarida na jami’ar Legas, Farfesa Abigail Ogwezzy-Ndisika ta bayyana cewar da bukatar kafofin watsa labaru masu nagarta su yi kokarin magance matsalolin da suke addabar aikin jarida a wannan zamanin. Ogwezzy-Ndisika ta yi bayanin cewar sabbin kafafen sadarwar sun mamace al’ummarmu musamman ta yanar gizo-gizo wanda ta ce da bukatar kwararru a fannin su kara tusa kansu domin kada a gurbata musu aiki ta wadannan sabbin kafafen. Ta jero kadan daga cikin matsalolin da ‘yan jarida da gidajen jaridu suke fuskanta a daidai wannan lokacin da suka hada da karancin kudade (talauci) rashin ladabi ga wasu ‘yan jarida, da kuma shigar da ababe marasa kyau cikin harkar. Ogwezzy-Ndisika ta lura da cewar kasashen da suka ci gaba, sun ci gaba ne a sakamakon kyautata aiki da kuma tafiya daidai da zamaninsu. Ta ce, daga cikin sabbin kafafen da suka shigo a wannan zamanin da suke barazana wa ci gaban aikin jarida sun hada da Facebook, Twitter, Youtube, Google, Nairaline da sauran sabbin kafafen sadarwar zamani.

Previous Post

An Kara Yin Garkuwa Da Wani Mutum A Potiskum

Next Post

Shugaba Buhari Ya Dawo Daga Landan Bayan Wata ‘Yar Gajeruwar Ziyara Da Ya Kai

Next Post

Shugaba Buhari Ya Dawo Daga Landan Bayan Wata 'Yar Gajeruwar Ziyara Da Ya Kai

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2507 shares
    Share 1003 Tweet 627
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2280 shares
    Share 912 Tweet 570
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2053 shares
    Share 821 Tweet 513
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1766 shares
    Share 706 Tweet 442
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1390 shares
    Share 556 Tweet 348
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

April 2, 2023
Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

April 2, 2023
Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

April 1, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
Labarai

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8
Labarai

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
  • Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In