• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 27, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Yan bindiga sun bukaci Milliyan 60 kafin sakin masu Ibada da su kayi Garkuwa da su a Neja

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
October 27, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Yan bindiga sun bukaci Milliyan 60 kafin sakin masu Ibada da su kayi Garkuwa da su a Neja
2
SHARES
19
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Yan bindigan da sukayi garkuwa da mutane a yankin Maza-Kuka da ke karamar hukumar Mashegu a jihar Neja sun bukaci iyalan wadanda abin ya shafa su biya Naira miliyan 60 a matsayin kudin fansa.

Wasu ‘yan bindiga sun dai mamaye al’ummar garin ne da sanyin safiyar ranar Litinin a lokacin da mutanen kauyen ke gudanar da sallar asuba, inda suka kashe mutane akalla 18 tare da yin garkuwa da wasu da dama.

Wata majiya daga al’ummar da ta yi magana, ta shaida wa wakilin Majiyar Jaridar Dimokuradiyya cewa, an yi garkuwa da mutane 11 ciki har da babban Limamin garin.

“Sun kira waya jiya, inda suka bukaci a biya su Naira miliyan 60.” Inji majiyar.

KARANTA WANNAN LABARIN: Yan bindiga sun harbe wani Matashi Har Lahira a Imo

“Ba mu san abin da za mu yi ba a yanzu. Ko da yake masallacin Juma’a ne, an yi garkuwa da babban limamin da ke jagorantar salloli biyar tare da wasu mutane 10,”

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, wata mace na cikin wadanda aka kashe a harin.

Wani Mutum garin ya tabbatar da cewa, matar mata ce ga babban abokinsa,“Lokacin da suke kai hari, sai ta yi ihu da yunkurin gudu Wanda hakan yasa suka harbe ta kuma ta mutu nan take.” Inji shi

“Idan ba haka ba, ba su taba mata ba, kuma duk wadanda aka sace maza ne” a cewar shi.

A wani labarin Kuma na daban.

Gwamnonin yankin kudu masu kasar nan a jiya talata, sun yi wata ganewa a jihar Legas domin lamura da suka shafi tsaro da kuma dangogin su a yankin.

Shugaban kungiyar kuma gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu ne ya jagoranta taron wanda ya gudanar a fadar Legas dake garin Marina a jihar.

A dai karshen taron wanda aka shafe tsawon lokaci a na ayyuka, Gwamna Akeredolu yace, daga cikin dalilan da suka shafi dan gane da matsalar tsaro a yankin, sun hada da damuwa da za abi domin matsalar.

Gwamnonin da suka halarci taron sun hada da mai masaukin baki Gwamna Babajide Sanwo-Olu, da gwamnan Osun Gboyega Oyetola, da Dapo Abiodun na jihar Ogun, da kuma Kayode Fayemi na jihar Ekiti.

Sai dai duk da cewa, gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo bai halarci taron ba, amma ya sami damar nunasa Rauf Olaniyan.

Kazalika bayan taron tattaunawan sun kuma ziyarci jigon jam’iyar APC na kasa Bola Tinubu, wanda bai jima da dawuwa daga kasar ba domin duba lafiyar sa.

Tags: 'YAN BINDIGAJihar KadunaRundunar yan sanda
Previous Post

Yanzu-Yanzu: Yan bindiga sun Harbe wani Matashi Har Lahira a Imo

Next Post

Hisbah ta kama matashin da zai saida kanshi akan Naira miliyan 20

Next Post
Aliyu Na Idris

Hisbah ta kama matashin da zai saida kanshi akan Naira miliyan 20

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2488 shares
    Share 995 Tweet 622
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2035 shares
    Share 814 Tweet 509
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    1960 shares
    Share 784 Tweet 490
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1741 shares
    Share 696 Tweet 435
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1381 shares
    Share 552 Tweet 345
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
An Haramta Duk Wata Nau’in Zanga-zanga A Jihar Nasarawa — Yan Sanda

An Haramta Duk Wata Nau’in Zanga-zanga A Jihar Nasarawa — Yan Sanda

March 27, 2023
Zaben Gwamnonin Kogi, Bayelsa, Imo: APC Ta Samu Sama Da N1.3bn Daga Siyan Fom

Zaben Gwamnonin Kogi, Bayelsa, Imo: APC Ta Samu Sama Da N1.3bn Daga Siyan Fom

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi
Siyasa

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode
Labarai

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma
Labarai

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi
  • Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode
  • An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In