No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Yan bindiga sun hallaka mutum 3, sun yi garkuwa da wasu a Taraba

Mazauna yankin sun ce maharan sun zo ne a kan babura da misalin karfe biyu na ranar Lahadi inda suka fara harbin kan mai uwa da wabi

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
August 1, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Yan sanda sun kwance bam a sansanin ‘yan gudun hijira dake Borno

‘

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

 

 

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kauyen Jouro Manu da ke karamar hukumar Gassol a jihar Taraba, inda suka kashe mutane uku tare da yin garkuwa da wasu shida.

Mazauna yankin sun ce maharan sun zo ne a kan babura da misalin karfe biyu na ranar Lahadi inda suka fara harbin kan mai uwa da wabi

Mazauna yankin Umar Sa’idu da Abdullahi Mohammed sun shaida wa wakilin jaridar PUNCH cewa, jama’a na kauracewa al’ummomin da ke kewayen saboda tsoron kada a kashe su ko kuma a yi garkuwa da su.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Mukaddashiyar jami’iar hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Taraba, Gambo Bajabu Kwache, ta tabbatar da faruwar lamarin a yau Litinin , ta kuma ce tuni ‘yan sanda suka yawo kan lamarin.

KARANTA WANNAN LABARIN: Sanatan APC Ya Hassala Kan Matsalar Tsaro, Ya Buƙaci Babagana Monguno Ya Sauka

“Mun san halin da ake ciki. Mun tura jami’an mu yankin domin zakulo maharan,” inji ta.

Anashi bangaren Tsohon shugaban karamar hukumar Gassol, Honorabul Musa Chul, a shekarar da ta gabata ya yi tsokaci kan yadda ‘yan ta’adda suka sake yin sansani a dazuzzukan yankin karamar hukumar.

A wani labarin kuma na daban.

DR Congo Ta Kama Jami’an Sojin Majalissar Dinkin Duniya Kan Kan Zargin Kashe Fararan Hula

An kama Dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Cango kan kisan fararen hula biyu a wani wuri dake kan iyakar kasar a jiya Lahadi. Kamar yadda kakakin gwamnatin kasar Patrick Muyaya ya sanar

Rahotanni sun kuma bayyana cewa, wasu mutum 15 sun jikkata yayin da dakarun wanzar da zaman lafiyan suka kutsa kai cikin jama’a a hanyarsu dake iyakar kasar da Uganda.

Mista Muyaya ya ce gwamnati da tawagar jami’an wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya, na gudanar da bincike kan lamarin.

Ya kara da cewa gwamnati na kira ga al’ummar Congo da su kwantar da hankulansu musamman wadanda ke yankin Kasindi da kuma daukacin lardin Kivu dake Arewacin kasar.

Tags: 'YAN BINDIGAJihar Tarabayan sanda
Share1Tweet1Share
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Inter Milan Zata Warware Kwantiragin Alexis Sanchez

Inter Milan Zata Warware Kwantiragin Alexis Sanchez

Yan Kannywood sun shirya kalubalantar IGP a kotu kan umarnin kamo su idan har ….

Yan Kannywood sun shirya kalubalantar IGP a kotu kan umarnin kamo su idan har ....

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Shekaru 4 nayi ban taɓa takardar Kuɗi ba — Kanye West

Shekaru 4 nayi ban taɓa takardar Kuɗi ba — Kanye West

May 26, 2022
Shugaba Buhari ya rattaba hannu kan kudurorin canjin yanayi, AMCON

Shugaba Buhari ya rattaba hannu kan kudurorin canjin yanayi, AMCON

November 18, 2021
Abba Sayyadi Ruma Katsina

Tsohon Ministan Noman Najeriya Abba Sayyadi Ruma ya rasu

October 27, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In