No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da matan aure 4 da wasu mutum 5 a Katsina

Maharan da suke da yawa dauke da AK-47 da sauran makamai,

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 18, 2022
in Labarai
Reading Time: 3 mins read
1 0
0
Yan sanda, Sun Kama Barayin Shanu, Da Masu Garkuwa, Tare da Kubutar Da Mutum Biyu A Kogi

 

RELATED POSTS

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022

 

A ranar Lahadin da ta gabata ne aka yi garkuwa da matan aure hudu da wasu biyar a Shema Quarters da ke karamar hukumar Dutsin-Ma a jihar Katsina yayin da aka yi ruwan sama kamar da bakin kwarya a yankin.

Maharan da suke da yawa dauke da AK-47 da sauran makamai, rahotanni sun ce sun kai farmaki unguwar ne da misalin karfe 11:30 na daren Lahadi, inda suka yi ta ta’addanci kusan awanni uku kafin zuwan tawagar jami’an tsaro.

Jaridar DAILY POST ta ruwaito daga mazauna unguwar cewa ‘yan bindigan sun dira gidan Usman Abdullahi Yarima inda suka yi awon gaba da matansa biyu tare da wasu mutanen gidansa guda uku sannan suka wuce gidan Abdulaziz Lawal suka tafi da matansa biyu da wasu ‘yan uwasa biyu.

Rahotanni sun ce maharan sun sha karfin mazajen, inda suka gudu domin tsira da rayukansu, inda suka bar mutanen gidansu a hannun ‘yan ta’addan.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Da yake tabbatar da rahoton, Kakakin Rundunar ’Yan sandan Katsina, SP Gambo Isah ya ce: “Eh, an sanar da ni harin amma a halin yanzu bayanin da nake da shi kadan ne, kuma zan dawo gare ku, idan na samu cikakken bayani.”

Isah, ya bayyana cewa, an riga an shirya motocin jami’an tsaro masu sulke na Dutsin-Ma tare da wasu jami’an ‘yan sanda zuwa wurin da lamarin ya faru, domin yin artabu da ‘yan ta’addan.

Ya kuma musanta zargin cewa maharan sun kwashe kusan sa’o’i uku a yankin suna cin karen su babu babbaka.

“Mun samu wannan rahoton da misalin karfe 11 na dare amma sun yi aiki har zuwa karfe 2 na safe, wanda ba zan iya cewa gaskiya ba ne,” in ji Isah.

A wani labarin kuma na daban.

Yan sanda sun kama wani mutum, bayan matarsa ta kashe kanta

Wata mata ‘yar shekara 27 mai suna Misis Cynthia Agho ta kashe kanta a garin Benin babban birnin jihar Edo.

An ruwiato cewa an samu matar tana rataye akan wata igiya daure a wuyanta ga fanfo a cikin dakin kwananta.

Rahotanni sun kuma bayyana cewa lamarin ya faru ne a unguwar Lucky Way da ke Aduwawa a cikin birnin Benin.

Inda kuma wasu rahotannin suka bayyana cewa an kama mijin matar, Emmanuel Omoru, biyo bayan rade-radin da ake yi na cewa ya kashe matarsa ​​amma ya yi basajan cewa ita ta kashe kanta.

Sai dai kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Edo, Chidi Nwanbuzor, ya tabbatar da faruwar lamarin.

Ya ce, “Wadda ake zargin ta kashe kanta ne, a ranar 7 ga watan Yuli, ofishin ‘yan sanda na Aduwawa ya samu kiran waya cewa wata mata ta kashe kanta ta hanyar rataya a gini mai lamba 10, titin Omozese, wajen Lucky Way. Aduwawa dake binin Benin.”

Nwanbuzor ya ce a lokacin da ‘yan sandan suka ziyarci wurin da abun ya faru, sun hadu da wata mata da ta gano mijin marigayin, Emmanual Omoru; Har ila yau, ta bayyana wanda aka kashen da Misis Cynthia Agho, mai shekaru 27, wacce ta zargaye kanta da igiya da aka daure da fanfo a cikin dakin kwananta.

“An samu wata kujera a karkashin fankar rufin, an dauki hoton gawar, an sauke ta zuwa dakin ajiye gawa na ‘yan sanda don binciken gawarwakin. Ba a sami rubutaccen rubutu a wurin ba.” inji Kakakin rundunar.

A cewarsa, an fara gudanar da bincike domin gano ko lamarin da ake zargin kashe kanta ne ta yi, ko kuma kisan kai ne wani ya aikata.

“Jita-jita na yawo cewa lamari ne da ake zargin kisan kai ne kuma shi ya sa aka fara bincike don gano gaskiyar,” in ji Nwanbuzor.

Ya kara da cewa, “Mijin nata yana hannun ‘yan sanda ana gudanar da bincike a ofishin ‘yan sanda na Aduwawa kuma za a tura shi sashin binciken manyan laifuka na rundunar domin yin cikakken bincike.

Tags: 'YAN BINDIGAJihar Katinayan sanda
Share1Tweet1Share
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari
Labarai

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022
Next Post
Wata Mata Ta Sayi ‘Yar Tsanar Roba Don Gamsar Da Bukatar Mijinta

Wata Mata Ta Sayi 'Yar Tsanar Roba Don Gamsar Da Bukatar Mijinta

Wani Matashi Ya Afka Rijiya A Jihar Kwara

Wani Matashi Ya Afka Rijiya A Jihar Kwara

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Wasu Da Ake Zargin Ƴan Bangar Siyasa Ne Sun Tarwatsa Taron Jam’iyyar PDP A Zamfara

Wasu Da Ake Zargin Ƴan Bangar Siyasa Ne Sun Tarwatsa Taron Jam’iyyar PDP A Zamfara

December 27, 2021
Dan Majalisar Tarayya Na Cikin Masu Daukar Nauyin Kanu Da Igboho -Buhari

Dan Majalisar Tarayya Na Cikin Masu Daukar Nauyin Kanu Da Igboho -Buhari

October 2, 2021
Zamu Tallafawa Nigeria wurin yaki da Yan bindiga~ Amurika

Zamu Tallafawa Nigeria wurin yaki da Yan bindiga~ Amurika

October 19, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
  • Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In