No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Yan sanda Sun Hallaka Yan bindiga A Jihar Anambra

An ruwaito cewa, jami’an ‘yan sandan, yayin da suke sintiri a kan titin Obosi Nkpor,

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
June 30, 2022
in Labarai
Reading Time: 3 mins read
0 0
0
Yanzu-Yanzu: Yan bindiga sun Farmaki Ofishin Yan sanda a Ebonyi, Sun Hallaka Jami’ai 3

 

RELATED POSTS

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022

 

 

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Anambra sun kashe wasu ‘yan bindiga biyu a Nkpor da ke karamar hukumar Idemili a jihar.

An ruwaito cewa, jami’an ‘yan sandan, yayin da suke sintiri a kan titin Obosi Nkpor, sun yi arba tare da kama ‘yan fashin a cikin wata farar mota kirar Toyota, da wata jar mota kirar Toyota Corolla da kuma babur.

Sai dai Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Ikenga Tochukwu, a wata sanarwa da ya fitar, ya bayyana cewa, jami’an tsaron sun yi kacibus da ‘yan bindigar ne bayan fafatawa a tsakanin su, inda su Ka yi nasarar kashe biyu daga cikin su, tare da kwato wata bindiga mai sarrafa kanta, da karamar bindiga kirar guda, da dai sauran su.
A wani labarin kuma na daban
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jaddada aniyar gwamnatinsa na gudanar da sahihin zabe a shekarar 2023.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya yi wannan alkawarin ne a ranar Laraba yayin ganawa da ‘yan Najeriya mazauna kasar Portugal. Buhari ya kara da cewa gwamnatin sa za ta baiwa hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) damar gudanar da wannan aikin.

“Muna kuma fatan samun sauyi cikin sauki zuwa gwamnati mai zuwa,” in ji kakakin shugaban kasa, Garba Shehu, ya nakalto Buhari yana fadar haka a taron da aka gudanar a Lisbon.

“Kamar yadda na sha fada a baya, Gwamnatinmu ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen yin abubuwan da suka dace da kuma jin dadin ‘yan Najeriya na gida da waje.”

Shugaban ya bayyana zaben gwamna da aka gudanar a jihohin Anambra da Ekiti a matsayin hujjar cewa gwamnatinsa ba ta da hurumin yin katsalandan a zabe, yana mai cewa a bar ‘yan Najeriya su zabi mutanen da suke so.

Sanarwar ta Garba ta kuma ruwaito shugaban yana kira ga ‘yan kasashen waje da su inganta hadin kan Najeriya kamar yadda ya gargadi su kan amfani da kafafen sada zumunta wajen cin mutunci da tunzura jama’a.

A cewarsa, yayin da shafukan sada zumunta suka yi tasiri sosai a fannonin rayuwa da dama, amma, an yi amfani da su da mugun nufi.

Buhari ya kara da cewa, ‘’kasashe da dama ciki har da namu, sun dauki kwakkwaran matakai a kan wasu kafafen sada zumunta na zamani domin dakile wuce gona da iri da kuma hana su tada zaune tsaye a cikin al’ummarmu.

‘’Saboda haka, ina kira gare ku da ku yi amfani da kafafen sada zumunta cikin gaskiya. Dukkanmu muna son alhairi ga kasarmu da al’ummarmu, don haka mu himmantu wajen gina kasa da hadin kan al’ummarmu da al’ummarmu, ba wai zage-zage da tunzura jama’a daga nesa ba tare da boye suna ba.

Dimokuradiyya ta rawaito cewa, Shugaban na Najeriya ya bayyana farin cikinsa kan nasarorin da ‘yan Najeriya ke samu a kasashen ketare ta fannoni da dama, inda ya bayyana cewa kasar da ma wasu da dama, sun nuna cewa ‘yan kasashen waje na iya zama injunan ci gaba da bunkasa.

“A kowane fanni na kokarin dan Adam, ko masana’antu na kere-kere, wasanni, kiwon lafiya, ilimi, ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje sun bunkasa tare da yin amfani da fasaharsu wajen daukaka martabar kasarmu, ta fuskar tattalin arziki, zamantakewa, fasaha da al’adu,” inji shi. .

‘’Saboda wadannan dalilai ne ya sa wannan Gwamnati ta kafa Hukumar ‘Nigerian Diaspora Commission’ (NiDCOM) domin saukaka tare da tallafa wa kasarmu don samun nasara a kokarinmu na ganin ‘yan Nijeriya su kasance cikin hadin kai a gida da waje.

”Dole ne ku ci gaba da zama jakadunmu ga baki ɗaya a cikin ayyukanku, da halayenku. Dole ne ku yi fice kuma ku kasance mafi kyawu a cikin duk ƙoƙarin ku. Yayin nan, kuma kada ku manta da gida kamar yadda ku ne misalin da muke son aiwatarwa ga sauran duniya.”

 

Tags: 'YAN BINDIGAJihar Anambrayan sanda
ShareTweetShare
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
Labarai

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Next Post
Arewa Maso Yamma Ya Kamata Su Samar da Mataimakin Tinubu – Gwamnoni Da Ministoci

Arewa Maso Yamma Ya Kamata Su Samar da Mataimakin Tinubu – Gwamnoni Da Ministoci

Yan ta’adda 4,770 sun mika wuya a cikin makonni 2 —- Hedikwatar Tsaro Na Kasa

Yan ta'adda 4,770 sun mika wuya a cikin makonni 2 ---- Hedikwatar Tsaro Na Kasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Dalilin shigowa ta harkar fim, Zulaihat Ibrahim Zpreety

Dalilin shigowa ta harkar fim, Zulaihat Ibrahim Zpreety

September 4, 2021

CAN, HURIWA sun ce Elrufai ya sauka kan sace Dalibai 26

July 6, 2021
Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Saudiyya Ta Janye Takunkumin da Ta Sanya

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Saudiyya Ta Janye Takunkumin da Ta Sanya

January 17, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In