Rahotannin da ke shigowa Dimokuradiyya na nuni da cewa shugaban Buhari bayan ganawa da ya yi da kwamitin gwamnatin tarayya kan dakile cutar Korona, ya bada umurnin dalibai da suke matakin Aji 6 a firamare da wadanda suke matakin aji 3 a karamar Sakandare (JSS3), da kuma wadanda suke aji 3 a babbar Sakandare (SSS3) su koma makaranta.
Cikakken bayani na nan tafe daga baya.