No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Yanzu-yanzu: Tsohon Babban Sufeto Janar Na ‘Yan Sanda Tafa Balogun Ya Rasu

Tsohon shugaban yan sanda kasar nan Tafa Balogun ya rasu yana da shekaru 75.

Muhammad Nura Jain by Muhammad Nura Jain
August 4, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
3 0
0
Yanzu-yanzu: Tsohon Babban Sufeto Janar Na ‘Yan Sanda Tafa Balogun Ya Rasu

Tsohon babban Sufeto janar na ‘yan sandan kasar nan (IGP), Mustapha Balogun, wanda aka fi sani da Tafa Balogun ya rasu.

RELATED POSTS

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022

Majiyoyin iyalansa sun tabbatar da mutuwar Balogun, a daren Alhamis din nan, wanda ya zama IGP a watan Maris 2002, amma ba su yi cikakken bayani ba.

An haife shi a ranar 8 ga Agusta, 1947 a garin Ila-Orangun a Jihar Osun, Tafa Balogun, shi ne babban Sufeto janaral na ‘yan sanda na 21. Ya kasance memba na cadet Assistant Superintendent of Police Course (ASP) kwas na 3. Ya yi aiki a matsayin jami’in dan sanda daban-daban a fadin tarayya, kuma ya samu karin girma kamar yadda ya kamata, Tafa, ya kasance a lokacin, Principal Staff Officer (PSO) wato shugaban ma’aikatan jami’ai daga nan zuwa tsohon Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Muhammadu Gambo, mataimakin kwamishinan ‘yan sanda na jihar Edo, tsohon kwamishinan ‘yan sanda a jihar Delta. Ya kuma kasance CP a jihohin Ribas da Abia.

Tafa, ya halarci jami’ar soja a Najeriya, Kwalejin Yaki ta Kasa, daga baya ya zama Mataimakin Sufeto Janar na ‘yan sanda A.I.G shiyya ta daya, Kano, inda daga nan ne aka nada shi IGP na 21 a ranar 6 ga Maris, 2002.

Wata Shari’ar da ta ja hankalin duniya a shekarar 2005. A ranar 4 ga watan Afrilu, 2005, Tafa Balogun ya gurfana a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja bisa laifin sata da kuma karkatar da sama da dala miliyan 100 a cikin shekaru uku da ya yi a matsayin babban Sufeto Janar na ‘yan sanda daga asusun ‘yan sanda.

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) a karkashin Nuhu Ribadu ta gabatar da tuhume-tuhume 70 a kansa, wadanda suka hada da tsakanin shekarar 2002 zuwa 2004 a lokacin yana babban Sufeto Janar na ‘yan sanda. Ya yi yarjejeniya da kotu a kan mayar da mafi yawan kadarorin da kudaden. An yanke masa hukuncin daurin watanni shida a gidan yari.

Mai shari’a Binta Nyako ta ce hukuncin da aka yanke masa ya nuna cewa Balogun ya kasance mai laifi na farko kuma ya nuna nadama. Kotun ta umarce shi da ya biya Naira 500,000 a kan kowanne daga cikin tuhume-tuhume takwas da suka kai Naira miliyan hudu.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Shari’ar tasa ta cika da wasan kwaikwayo. Daya daga cikin irin wadannan shi ne lokacin da ya fadi a kan kujerarsa a ranar 29 ga watan Yuni, 2005, a babbar kotun Abuja.

Tsohon shugaban ‘yan sandan, wanda ya amsa laifuka takwas daga cikin tuhume-tuhume 56 da suka shafe shi kai tsaye, an same shi da laifi kuma an yanke masa hukuncin watanni shida a kowanne daga cikin tuhume-tuhumen, wanda za su tafi a jere lokaci guda.

An sake shi ne a ranar 9 ga Fabrairu, 2006 bayan ya gama daurin da aka yi masa, a wani bangare na asibitin kasa na Abuja.

(DAILY TRUST)

Share2Tweet1Share
Muhammad Nura Jain

Muhammad Nura Jain

Related Posts

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
Labarai

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
Labarai

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau
Labarai

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu
Labarai

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United
Wasanni

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto
Labarai

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022
Next Post
KAFIN ZAƁEN 2023: APC Za Ta Sasanta Ƴaƴanta Da Suka Samu Saɓani

KAFIN ZAƁEN 2023: APC Za Ta Sasanta Ƴaƴanta Da Suka Samu Saɓani

Janar Irabor Ya Ba Da Shawarar Hadin Gwiwa Da Afrika Ta Yamma Don Yakar Ta’addanci

Janar Irabor Ya Ba Da Shawarar Hadin Gwiwa Da Afrika Ta Yamma Don Yakar Ta'addanci

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Bayan Shekara Ashirin da sace ta daga karshe an maida wa Yan uwan ta

April 25, 2021
Zamu tabbatar da tsaron ku a sansanin daukar horo – sakon NYSC ga masu hidimar kasa

Zamu tabbatar da tsaron ku a sansanin daukar horo – sakon NYSC ga masu hidimar kasa

July 29, 2022
Bikin Sabuwar Shekara: Yan Gida Daya Sun Nutse A Ruwa, Yayin Da Su kaje Iyo a Kogin Kwara

Bikin Sabuwar Shekara: Yan Gida Daya Sun Nutse A Ruwa, Yayin Da Su kaje Iyo a Kogin Kwara

January 1, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
  • Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In