• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Yan Fim da Finafinai

Yau Kareena Kapoor Take Bikin Murnar Cika Shekaru 40

surajo by surajo
September 21, 2020
in Yan Fim da Finafinai
Reading Time: 2 mins read
8 0
0
11
SHARES
101
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A wannan rana ta Litinin wato 21 ga wagan Satumba shahararriyar jarumar nan ta masana’antar Bollywood ta ƙasar Indiya wato Kareena Kapoor ta keyin bikin murnar zagayowar ranar haihuwarta inda aka haifeta a makamanciyar wannan rana.

An haifeta a ranar 21 ga watan Satumba na shekarar 1980 inda ta cika shekaru 40 cif-cif a duniya, an haifeta a Maharashtra dake birnin Bombay na ƙasar Indiya, iyayen da suka haifeta sune Randhir Kapoor da kuma Babita.

Tana cikin iyalan nan da ake kira da Kapoor kuma ƙanwa ce ga shahararriyar jarumar nan wato Karisma Kapoor watta ita Karisma take a matsayin bazawara a halin yanzu tunda sun rabu da mijinta tun a shekarar 2016.

Kareena Kapoor ta fara yin fim tun tana da shekaru 20 a duniya inda ta fara yi tun a shekarar 2000 kuma har yanzu tana yin fim, sannan tayi aure a shekarar 2012 inda ta auri jarumi Saif Ali Khan kuma a iya tsawon shekaru 8 da sukai aure ɗa ɗaya suka haifa.

Jaridar www.dimokuradiyya.com.ng ta tattauna da wata mai bibiyar India sosai kuma masaniya wadda take a jahar Kano wato Ameena Abdurrahman Hassan Birget Gama inda jaridar ta tambayeta kome zata iya tunawa dangane da jaruma Kareena Kapoor duba da cewar yau take murnar zagayowar ranar haihuwarta?

“Eh to jarumar tayi fina-finai da dama masu nishaɗantar wa, amma ni abu guda biyu zan iya tunawa da sukafi birgeni kuma suka bani mamaki.

1. Lokacin da suka yi rigima a wajen shooting ɗin fim maisuna Ajnabee ita da Bipasha Basu wanda suka yi abin da ake cewa Cat fighting sabo da kishi.

2. Sai kuma matsananciyar soyayyar data nunawa Shahid Kapoor inda wata rana har daɗin soyayya yasa ta saka hotonsu da sukayiwa juna sumbata ta musamman suka yi gangancin sakashi a social media inda abin ya yamutsa hazo sosai”

Daga ƙarshe dai Kareena Kapoor ta godewa dukkanin mutanen da suka taya ta murna wato masoyanta inda ta yiwa kowa fatan alkhairi da godiya ta musamman duba da yadda har yanzu ake ƙaunarta sosai da sosai.

Tags: BirthdayBollywoodKareena Kapoor
Previous Post

Tarihin Da Thiago Alcanatara Ya Kafa Agasar Firimiya

Next Post

Gwamnatin tarayya ta fito da tsarin ragewa Talakawa raɗaɗin halin da ake ciki.

Next Post

Gwamnatin tarayya ta fito da tsarin ragewa Talakawa raɗaɗin halin da ake ciki.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2327 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1490 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1400 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023
Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
Labarai

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu
Labarai

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
Labarai

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
  • 2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola
  • 2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In