No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Yan Fim da Finafinai

YAU ZAN TONAWA KAINA ASIRI! NA HAKURA DA AURE BAZAN SAKE NEMAN YAR KOWABA TUNDA AURE BA FARILLAH BANE BA SUNNAH CE!

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
January 27, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
YAU ZAN TONAWA KAINA ASIRI! NA HAKURA DA AURE BAZAN SAKE NEMAN YAR KOWABA TUNDA AURE BA FARILLAH BANE BA SUNNAH CE!

 

RELATED POSTS

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

May 27, 2022

Jaridar Dimokuradiyya ta yira da Zaharaddeen A Abdallah Marubuci, Mawaki kuma mai sharhi da fashin baki akan al’amurran yau da kullum. Daga masana’antar fina finan Hausa Kannywood., Inda ya jaddada cewa, yananan akan bakar shi.

Mutane dayawa basusan cewa banida aure ba sabida ina kare mutuncina dana addina iya gwargwadon yanda Allah yabani iko kamar yanda Allah yace: Qur’an Sura 64: V. 12

Ni bamai kudi baneba sannan kuma ban Shahara ba a idanun duniya.

Mutane sunyarda cewa idan bakayi kudiba daga Allah amma idan bakayi aureba laifinka ne.

Toh yau gashi rijiya tabayar guga yahana. Naje neman Aure ance baza abaniba sabida inayin waka.

Hakan yadameni amma raina bai baciba sabida nayarda dakaina, mutuncina dakuma addinina.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Tambaya anan itace: Waka sata ce? Ko Waka Shirka ce? Da inzama Mawaki danayi fashida makami wanne ne laifi? Shin dana zama dan Ta’adda konayi Kidnapping danayi waka wane ne laifi? Miye laifin waka idan har nayita akan matakin shari’a?

Nayi karatu na addini dana zamani kuma na iya rubutu hagu da dama hakan yasa kafin nafara waka rubutu nafarayi kuma dashi ne akafi sanina. Na rubuta fina finai, Documentaries, Articles, Audio Visuals, voiceover, da sauran tallace tallace na TV da Radio.

Yau naje neman Aure ance baza abaniba sabida ina waka toh so kuke inzama shararren mazinaci? Wa iyazu billahi.

Ko so kuke na amsa tayin gida da mota da wasu gurbatattu sukeyi man nacewa inshiga kungiyarsu ta yan madigo da luwa?

Acikin Al Qur’ani akwai mata guda goma 17 da Allah ya haramta a auresu, shin nima ina daga cikin jerin wayanda Allah ya haramta a aura kamar wayancen matan 17?

Allah ne yazabaman waka tunda kafin nayita nayi sana’o’i dayawa kuma ina alfahari da WAKA aure kuma na hakura dashi tunda ba wajibi baneba sunnah ce hakkokinsa ne wajibi.

Ku kuma masu yiman gori akan aure shin zaku iya bani auren kannenku ko yayanku a matsayina na mawaki? Idan zaku bani toh sai muduba compatibility a Qur’an 24 Nur: V 26 idan mundace da juna.

Kamata yayi atambayeni addini idan ban iyaba sai ahanani aure idan kuma sana’ata ce ta waka ke ba’aso toh nayi karatun zamani dana addini kubani aiki ko kubani jari na iya kasuwanci.

Anyiman gorin aure, anyiman gorin haihuwa, an yanke zumunta dani sabida banda kudi. Shin miyasa har yau babu wanda yataba yiman gori akan banida ilimi ko rashin ibada?

Wasu daga cikin mutane ba addini da ilimi bane agabansu burinsu kawai su aibataka.

Ina KALUBALANTAR duk wani ko wata wanda yakeda wani abu na aibu akaina da kada ya rufaman asiri yafito ya fallasani.

Ni musulmi ne cikakke mai bin Allah kuma mai bin Annabi Muhammadu (S. A. W) kuma waka ce sana’ata dukda ba akanta kawai na dogaraba.

Zaharaddeen A. Abdallah +2348036176288
zaabigchief@gmail.com Please 🙏 share, like and comment or suggest.

Tags: Kannywood
ShareTweetShare
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
Labarai

Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa

May 27, 2022
Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
Labarai

Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani

May 27, 2022
Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa
Labarai

Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

May 27, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi
Labarai

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC
Labarai

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni
Labarai

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

May 27, 2022
Next Post
Najeriya Ta Yi Asarar Dukiya Ta N3tn Da Rayuka 136 A Gobarar Da Ta Tashi A Shekarar 2021 – Aregbesola

Najeriya Ta Yi Asarar Dukiya Ta N3tn Da Rayuka 136 A Gobarar Da Ta Tashi A Shekarar 2021 – Aregbesola

UBEC Ta Mika Makarantar Model Smart Ga Gwamnatin Sokoto

UBEC Ta Mika Makarantar Model Smart Ga Gwamnatin Sokoto

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
PDP Zata Bi Diddigin Sauya Shekar Umahi Zuwa Kotun Koli – Wike

PDP Zata Bi Diddigin Sauya Shekar Umahi Zuwa Kotun Koli – Wike

March 13, 2022
Yajin aikin ASUU na gurgunta fannin Ilimin kasar nan—– Malamin Jami’a ya koka

“Mun Gaji Da Zaman Gida”, Dalibai Sun Bukaci ASUU Su janye Yajin aikin

May 1, 2022
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Sako Ma’aikatan Karamar Hukumar  Zaria Guda 10 Cikin 13 Da Aka Sace

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Sako Ma’aikatan Karamar Hukumar Zaria Guda 10 Cikin 13 Da Aka Sace

November 28, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
  • Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
  • Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In