• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Siyasa

Zaɓen 2023: Bani da burin zama Mataimakin shugaban ƙasa a zaɓe mai zuwa – Dogara.

abubakar by abubakar
August 25, 2020
in Siyasa
Reading Time: 1 min read
0 0
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon shugaban majalisar wakilai, Yakubu Dogara, ya yi watsi da labarin da ake cewa yana da burin tsayawa takarar kujerar mataimakin shugaban ƙasa a zaɓen shekara ta 2023.

A kwanakin da suka gabata ne Dogara ya ya fice daga jam’iyyar PDP zuwa APC, inda ya bayyana sabanin ra’ayin siyasa tsakaninsa da Gwamnan Bauchi, Bala Muhammad na jam’iyyar PDP, a matsayin dalilinsa na sauya sheƙar.

Tun bayan haka ne mabiya kafafen sada zumunta suka rika yaɗa jita-jitar manufar da ta sanya tsohon shugaban majalisar wakilan ya sauya sheƙar zuwa APC bayan wani ɗan taƙaitaccen zango da ya shafe a babbar jam’iyyar adawa.

http://dimokuradiyya.com.ng/yanzu-yanzu-dogara-ya-koma-apc-bayan-ganawa-da-buhari/

Sai dai Dogara cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi ta bakin mai magana da yawunsa, Turaki Hassan, ya ce jita-jitar ta samo asali ne daga ’yan adawa masu neman ɗauke masa hankali.

Sauyin sheƙarsa daga jam’iyyar PDP zuwa APC ta haifar da tababa a tsakanin al’ummar mazaɓarsa ta Dass da Tafawa Balewa da Bogoro a Jihar Bauchi.

A yayin da aka samu rabuwar kai a tsakanin al’ummar ƙananan hukumomin uku, wasu na goyon bayan shawarar da Dogara ya yanke tare da yi masa fatan alheri, wasu kuwa suka gami da caccaka ce ta kaure a tsakaninsu da shi.

Tags: APCBauchiMajalisar WakilaiPDPSiyasaYakubu Dogara
Previous Post

Gwamnatin tarayya ta fara ƙayyade Farashin kayan Masarufin ƙasar waje.

Next Post

Korona: Har yanzu babu ranar buɗe Makarantu – Ministan Ilimi.

Next Post

Korona: Har yanzu babu ranar buɗe Makarantu - Ministan Ilimi.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2328 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1491 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1401 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC  Ba – Dan Takarar Sanata

Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata

February 7, 2023
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023
NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

NSA Ya Yiwa Shugaban INEC Alkawarin Samar Da Cikakken Tsaro a Lokacin Zaben 2023

February 7, 2023
Shugaban INEC Ya Gana Da Emefiele Kan Sabbin Manufofin Kudin Naira

Shugaban INEC Ya Gana Da Emefiele Kan Sabbin Manufofin Kudin Naira

February 7, 2023
Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan Ya Yi Babban Rashi

Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan Ya Yi Babban Rashi

February 7, 2023
Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC  Ba – Dan Takarar Sanata
Siyasa

Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata

February 7, 2023
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5
Siyasa

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo
Labarai

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023
Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC  Ba – Dan Takarar Sanata

Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata

February 7, 2023
Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5

February 7, 2023
‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Ba Zan Taba Iya Aiki Da Gwamnan Jam’iyyar APC Ba – Dan Takarar Sanata
  • Ka Yiwa Allah Ka Shiga Tawagar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP – Iyorchia Ayu Ya Roki Gwamnan G5
  • ‘Yan Najeriya Zasu Yiwa Shugabanni Hisabi a Lokacin Zaben 2023 — Osinbajo

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In