No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Zaɓen Fidda Gwani: Masu zaɓe zasu sanya layi bayan fastar ɗan takarar da suke so a Ekiti — Badaru

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
January 26, 2022
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 1 min read
0 0
0
APC

APC

Shugaban Kwamitin Zaɓen Fidda Gwani na Jam’iyyar APC a Jahar Ekiti kuma Gwamnan Jahar Jigawa Abubakar Badaru, ya bayyana a ranar Laraba cewa mambobin jami’iyyar wanda zasuyi zaɓen fidda Gwani a faɗin Mazaɓu 177 na Jahar zasu bi layine a bayan fastar ɗan takarar da suke so.

RELATED POSTS

Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

May 27, 2022
Da Dumi-dumi: Dan Gidan Lai Mohammed Ya Rasa Tikitin Tsayawa Takarar Majalisar Dokokin Jihar Legas

Da Dumi-dumi: Dan Gidan Lai Mohammed Ya Rasa Tikitin Tsayawa Takarar Majalisar Dokokin Jihar Legas

May 27, 2022
Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

May 27, 2022
Kotu Ta Wanke Goodluck Jonathan Zai Iya Tsayawa Takarar Shugaban Kasa A 2023

Kotu Ta Wanke Goodluck Jonathan Zai Iya Tsayawa Takarar Shugaban Kasa A 2023

May 27, 2022
Kudan Zuma Sunyi Sanadiyyar Mutuwar Wani Yaro Dan Shekara 13 A Jihar Kano

Kudan Zuma Sunyi Sanadiyyar Mutuwar Wani Yaro Dan Shekara 13 A Jihar Kano

May 27, 2022
APC
APC

KARANTA WANNAN LABARIN: 2023: ku kai tikitin takarar Shugaban Ƙasa a Arewa, wata ƙungiya tayi kira ga PDP

Badaru yace masu ruwa da tsaki da ƴan takara sun cimma matsayar cewa sai mamba mai rajista cikakkiya za’a bashi dama yayi zaɓe a zaɓen dazai gudana a Jahar a ranar Alhamis.

Dayake jawabi tunda Farko, Badaru yace Ƴan sanda da Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta sun bada tabbacin cewa zasu bada cikakkiyar kulawa da wuraren zaɓen.

Shugaban Kwamitin wanda yayi jawabi a Ado Ekiti, Babban Birnin Jahar a lokacin taron masu ruwa da tsaki daya samu halartar ƴan takara da Shuwagabannin Jam’iyyar, ya bada tabbacin gudanar da zaɓen fidda gwani na adalci, yana mai cewa babu wani ɗan takara da za’a cuta.

Ƴan takara da suka halarta sun ƙunshi Sanata Opeyemi Bamidele, da tsohon Ministan Ayyuka Sanata Dayo Adeyeye, da ɗan majalisar wakilai Femi Bamisile, da tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya Biodun Oyebanji da sauran su.

Buy JNews
ADVERTISEMENT
Tags: APCEkitizaɓen fidda gwani
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC
Labarai

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa
Siyasa

Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

May 27, 2022
Da Dumi-dumi: Dan Gidan Lai Mohammed Ya Rasa Tikitin Tsayawa Takarar Majalisar Dokokin Jihar Legas
Siyasa

Da Dumi-dumi: Dan Gidan Lai Mohammed Ya Rasa Tikitin Tsayawa Takarar Majalisar Dokokin Jihar Legas

May 27, 2022
Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni
Labarai

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

May 27, 2022
Kotu Ta Wanke Goodluck Jonathan Zai Iya Tsayawa Takarar Shugaban Kasa A 2023
Labarai

Kotu Ta Wanke Goodluck Jonathan Zai Iya Tsayawa Takarar Shugaban Kasa A 2023

May 27, 2022
Kudan Zuma Sunyi Sanadiyyar Mutuwar Wani Yaro Dan Shekara 13 A Jihar Kano
Labarai

Kudan Zuma Sunyi Sanadiyyar Mutuwar Wani Yaro Dan Shekara 13 A Jihar Kano

May 27, 2022
Next Post
NYSC ta nemi taimako domin magance gyara sansanonin horas da matasa, da ofisoshi

NYSC ta nemi taimako domin magance gyara sansanonin horas da matasa, da ofisoshi

Ba Za A Amince Da Rahoton Kungiyar TI Akan Najeriya Ba, Cewar Adesina

Ba Za A Amince Da Rahoton Kungiyar TI Akan Najeriya Ba, Cewar Adesina

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Wasu ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin ‘Yan Sandan Jihar  Imo

Wasu ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin ‘Yan Sandan Jihar Imo

January 7, 2022
Gwamnatin tarayya za ta zauna da Tuwita kan batun dakatar da kamfanin

Gwamnatin tarayya za ta zauna da Tuwita kan batun dakatar da kamfanin

June 22, 2021
Anyi Garkuwa da Malamin Cocin Katolika na jihar Abia

saki wadanda ake Tsare da su, yayin da Yan bindiga suka Farmaki Ofishin Yan sanda a Ebonyi

October 18, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi
  • Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa
  • Da Dumi-dumi: Dan Gidan Lai Mohammed Ya Rasa Tikitin Tsayawa Takarar Majalisar Dokokin Jihar Legas

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In