• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 27, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Siyasa

Zaɓen Gwamnan Anambra: APGA ta ƙara lashe ƙarin Ƙaramar Hukuma, yanzu ta bada tazarar ƙuri’u dubu 36

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
November 7, 2021
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 1 min read
4 0
1
Zaɓen Gwamnan Anambra: APGA ta ƙara lashe ƙarin Ƙaramar Hukuma, yanzu ta bada tazarar ƙuri’u dubu 36
5
SHARES
47
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Jam’iyyar APGA ta ƙara samun nasarar lashe ƙaramar Hukumar Orumba ta Arewa a zaɓen Gwamna da ake gudanarwa a halin yanzu.

Farfesa Chukuma Soludo Ɗan takarar APGA a zaɓen da ake gudanarwa, ya samu ƙuri’u 4,826, a yayinda ɗan takarar jam’iyar APC Andy Uba ya samu ƙuri’u 2,692, a sa’ilinda Ɗan takarar Jam’iyar PDP ya samu ƙuri’u 1,863.

A dukkanin sakamakon Zaɓen da aka sanar na ƙananan hukumomi 8, dukkanin su Ɗan takarar Jam’iya mai Mulki ya APGA shine ya lashe zaɓen.

KARANTA WANNAN LABARIN: Bukola Saraki Ya Soki Hukuncin Garƙame Majalisar dokokin jihar Filato

Ƙananan Hukumomin da aka sanar a cibiyar tattara sakamakon Zaɓe sun ƙunshi Orumba ta Kudu, da Orumba ta Arewa, da Njikoka, da Awka ta Kudu, da Onitsha ta Kudu, da Aguata, da Anaocha, gami da Anambra ta Gabas.

Soludo ya samu ƙuri’u dubu 60,988 a ƙananan hukumomi, sai Ozigbo nada ƙuri’u 24,972, inda ya bada tazarar dubu 36,016.

Uba shi kuma yana da 21, 505

Ga sakamakon kamar haka

Orumba Arewa
APC: 2692
APGA: 4826
PDP: 1863

Ƙaramar Hukumar Aguata

APC: 4773

APGA: 9,136

PDP: 3798

Ƙaramar Hukumar Njikoka

APC – 3216

APGA – 8803

PDP – 3409

Orumba ta Kudu

APC: 2,060
APGA: 4394
PDP: 1672

AWKA ta Kudu

APC – 2595
APGA – 12891
PDP – 5489

Onitsha ta Kudu

APC – 2050
APGA – 4281
PDP – 2253

Anambra ta Gabas

APC 2034
APGA: 9746
PDP: 1380

Ƙaramar Hukumar Anaocha

APC – 2085
APGA – 6911
PDP – 5,108

Tags: APCAPGA aka gabaPDPSakamakon Zaɓen Anambra
Previous Post

Bukola Saraki Ya Soki Hukuncin Garƙame Majalisar dokokin jihar Filato

Next Post

Kwamishinar Muhalli da Gandun Daji ta Jihar Gombe ta sanar da Ajiye Muƙaminta

Next Post
Kwamishinar Muhalli da Gandun Daji ta Jihar Gombe ta sanar da Ajiye Muƙaminta

Kwamishinar Muhalli da Gandun Daji ta Jihar Gombe ta sanar da Ajiye Muƙaminta

Comments 1

  1. Pingback: Rahama M K Matar Bawa Maikada na Shirin Kwana Casa’in Ta Yi Auren Bazata - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2488 shares
    Share 995 Tweet 622
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2035 shares
    Share 814 Tweet 509
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    1960 shares
    Share 784 Tweet 490
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1741 shares
    Share 696 Tweet 435
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1381 shares
    Share 552 Tweet 345
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
An Haramta Duk Wata Nau’in Zanga-zanga A Jihar Nasarawa — Yan Sanda

An Haramta Duk Wata Nau’in Zanga-zanga A Jihar Nasarawa — Yan Sanda

March 27, 2023
Zaben Gwamnonin Kogi, Bayelsa, Imo: APC Ta Samu Sama Da N1.3bn Daga Siyan Fom

Zaben Gwamnonin Kogi, Bayelsa, Imo: APC Ta Samu Sama Da N1.3bn Daga Siyan Fom

March 27, 2023
Bankuna Sun Tabbatar da Samun Karin Kuɗi Daga CBN

Bankuna Sun Tabbatar da Samun Karin Kuɗi Daga CBN

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode
Labarai

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma
Labarai

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami
Labarai

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode
  • An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma
  • Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In