Gwamnatin Jigawa Ta Bayar Da Umarnin Rufe Makarantun Jihar
Gwamnatin jihar Jigawa ta bada umarnin gaggauta rufe dukkan makarantun jihar bayan fargabar kai hare haren ‘yan bindiga a fadin jihar. Jaridar Dimokradiyya ta rawaito cewa An rufe makarantun a yau Laraba yayin da dalibai ke tsaka da zana jarrabawa. Rufe makarantun cikin gaggawa ya haifar da fargaba ga mazauna jihar da kuma dalibai. … Continue reading Gwamnatin Jigawa Ta Bayar Da Umarnin Rufe Makarantun Jihar
Copy and paste this URL into your WordPress site to embed
Copy and paste this code into your site to embed