Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo
Rundunar ‘yan sandan jihar Edo, a yau ranar Litinin, ta ce ta kashe wasu mutane biyar da ake zargin masu garkuwa da mutane ne, tare da kwato makamai da kuma kubutar da mutum daya da aka aje shi a daji Ughoshi-Afe, Ibillo, a karamar hukumar Akoko-Edo ta jihar. A wata sanarwa da … Continue reading Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo
Copy and paste this URL into your WordPress site to embed
Copy and paste this code into your site to embed