Ka gargadi magoya bayan ka – Tinubu ya ja kunnen Peter Obi kan yada labaran karya
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Bola Tinubu, ya yi kira ga abokin hamayyar sa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, da ya gargadi magoya bayan sa kan yada labaran karya. Da yake magana a madadin Asiwaju, Daraktan yada labarai da sadarwa na kungiyar kamfen din Tinubu (TCO), Bayo Onanuga ya yi … Continue reading Ka gargadi magoya bayan ka – Tinubu ya ja kunnen Peter Obi kan yada labaran karya
Copy and paste this URL into your WordPress site to embed
Copy and paste this code into your site to embed